Sheikh Ja'afar Mahmood Adam

Sheikh Ja'afar Mahmood Adam Informations de contact, plan et itinéraire, formulaire de contact, heures d'ouverture, services, évaluations, photos, vidéos et annonces de Sheikh Ja'afar Mahmood Adam, Société de médias/d’actualités, Democratic Republic of the.

Masoyin Annabi✅Follow me ✅ 𝐏𝐚𝐭𝐡𝐢𝐯𝐚𝐫𝐚 𝐓𝐨𝐮𝐫 𝐏𝐚𝐜𝐤𝐚𝐠𝐞 𝟒𝐍/𝟓𝐃 @17000𝐩𝐞𝐫 𝐏𝐞𝐫𝐬𝐨𝐧 𝐁𝐲 𝐉𝐞𝐞𝐩@12000 𝐩𝐞𝐫 𝐩𝐞𝐫𝐬𝐨𝐧 𝐛𝐲 𝐁𝐮𝐬𝐃𝐚𝐲 𝟏: 𝐊𝐚𝐭𝐡𝐦𝐚𝐧𝐝𝐮...
17/05/2025

Masoyin Annabi✅
Follow me ✅

𝐏𝐚𝐭𝐡𝐢𝐯𝐚𝐫𝐚 𝐓𝐨𝐮𝐫 𝐏𝐚𝐜𝐤𝐚𝐠𝐞 𝟒𝐍/𝟓𝐃
@17000𝐩𝐞𝐫 𝐏𝐞𝐫𝐬𝐨𝐧 𝐁𝐲 𝐉𝐞𝐞𝐩
@12000 𝐩𝐞𝐫 𝐩𝐞𝐫𝐬𝐨𝐧 𝐛𝐲 𝐁𝐮𝐬
𝐃𝐚𝐲 𝟏: 𝐊𝐚𝐭𝐡𝐦𝐚𝐧𝐝𝐮 𝐭𝐨 𝐁𝐢𝐫𝐭𝐚𝐦𝐨𝐝𝐡
* Depart early in the morning from your location via Sindhuli BP Highway.
* Have lunch on the way.
* Explore the Terai road.
* Stay at Birtamodh.
* Have dinner at the hotel.
𝐃𝐚𝐲 𝟐: 𝐁𝐢𝐫𝐭𝐚𝐦𝐨𝐝𝐡 𝐭𝐨 𝐓𝐚𝐩𝐥𝐞𝐣𝐮𝐧𝐠
* Have an early morning breakfast at the hotel and head towards Taplejung.
* Enjoy the journey with sightseeing opportunities.
* Explore the ways of Taplejung.
* Have lunch on the way.
* Stay at Taplejung.
* Have dinner at the hotel.
𝐃𝐚𝐲 𝟑: 𝐓𝐚𝐩𝐥𝐞𝐣𝐮𝐧𝐠 𝐭𝐨 𝐓𝐡𝐮𝐥𝐨𝐩𝐡𝐞𝐝𝐢 – 𝐏𝐚𝐭𝐡𝐢𝐯𝐚𝐫𝐚
* Take a jeep to Thulofedi early in the morning (self-cost for jeep, which is 400 for going and 400 for coming back).
* Trek about 5km from Thulofedi towards Pathivara.
* After visiting Pathivara, return back to the hotel.
* Have dinner at the hotel.
* Stay at the hotel.
𝐃𝐚𝐲 𝟒: 𝐓𝐚𝐩𝐥𝐞𝐣𝐮𝐧𝐠 𝐭𝐨 𝐊𝐚𝐧𝐲𝐚𝐦
* Have an early morning breakfast at the hotel.
* Have lunch on the way.
* Explore Kanyam and the Ilam District.
* Have dinner at the hotel.
* Stay at Kanyam.
𝐃𝐚𝐲 𝟓: 𝐊𝐚𝐧𝐲𝐚𝐦 𝐭𝐨 𝐊𝐚𝐭𝐡𝐦𝐚𝐧𝐝𝐮
* Have breakfast at the hotel.
* Head back to Kathmandu.
* Have lunch on the way.
* Reached Kathmandu
𝐏𝐚𝐜𝐤𝐚𝐠𝐞 𝐈𝐧𝐜𝐥𝐮𝐝𝐞 :-
✅ Lunch
✅ Dinner
✅ Breakfast
✅ Room Accommodation ( sharing Basis)
✅ Transportation ( bus or jeep as per your preference)
𝐍𝐨𝐭 𝐈𝐧𝐜𝐥𝐮𝐝𝐞𝐝 𝐢𝐧 𝐏𝐚𝐜𝐤𝐚𝐠𝐞 😕
𝐏𝐚𝐜𝐤𝐚𝐠𝐞 𝐧𝐨𝐭 𝐈𝐧𝐜𝐥𝐮𝐝𝐞𝐝
❌ Snacks & cuisines
❌ Drinking beverages (Beer, Mineral Water)
❌ Personal expenses
❌ Travel Insurance
❌ Overstay due to any natural calamities/strikes

𝐒𝐚𝐧𝐬𝐡𝐫𝐞𝐞 𝐈𝐧𝐭𝐞𝐫𝐧𝐚𝐭𝐢𝐨𝐧𝐚𝐥 𝐓𝐫𝐚𝐯𝐞𝐥 𝐀𝐧𝐝 𝐓𝐨𝐮𝐫𝐬 (𝐏𝐯𝐭. 𝐋𝐭𝐝.) 𝐊𝐚𝐭𝐡𝐦𝐚𝐧𝐝𝐮
Note: Schools and colleges are planning to go on a tour. Remember, we offer special discounts for schools Andr

💚🥰💚The history of football is a rich tapestry that spans centuries and continents. The earliest forms of the game can be...
17/05/2025

💚🥰💚
The history of football is a rich tapestry that spans centuries and continents.

The earliest forms of the game can be traced back over 3,000 years to ancient Mesoamerican cultures, where a ball game called Tchatali was played. In China, a game known as cuju, involving kicking a ball, was popular during the Han Dynasty around the 3rd century BCE.

Football as we recognize it today began to take shape in medieval England. By the 12th century, games resembling football were played on meadows and streets, often involving large groups and a mix of kicking and handling the ball. These early versions were quite violent and chaotic compared to modern standards.

The codification of football began in the 19th century in England, where public schools played a crucial role in standardizing the rules. The formation of the Football Association in 1863 marked a significant milestone, establishing the first set of official rules and distinguishing association football from rugby.

The sport’s popularity grew rapidly, and by the late 19th century, it had spread globally, aided by the British Empire. The establishment of professional leagues, such as the English Football League in 1888, further cemented football’s place in popular culture.

Today, football is the world’s most popular sport, with billions of fans and players across the globe. Its evolution from ancient ball games to a global phenomenon highlights its universal appeal and enduring legacy.








❤️🄵🄾🄻🄻🄾🅆 🄼🄴 ❤️ 🌺∙──༅༎﷽༎༅──∙🌺              ❤️❤️❤️ The Ancient 4,500-Year-Old Tunic at the Egyptian Museum.               ...
23/01/2025

❤️🄵🄾🄻🄻🄾🅆 🄼🄴 ❤️
🌺∙──༅༎﷽༎༅──∙🌺
❤️❤️❤️

The Ancient 4,500-Year-Old Tunic at the Egyptian Museum.


Ba Za A Taɓa Magance Matsalar Zalunci Ba Har Sai Talakawa Sun Fito Sun Ɗauki Mataki, Cewar Marigayi Sheikh Albani ZariaF...
14/07/2024

Ba Za A Taɓa Magance Matsalar Zalunci Ba Har Sai Talakawa Sun Fito Sun Ɗauki Mataki, Cewar Marigayi Sheikh Albani Zaria

Fitaccen Malamin addinin Muslunci nan a Najeriya Marigayi Sheikh Auwal Albani Zaria tun a lokacin da yake raye ya ce, "zalunci ya mamaye ƙasar nan, an hana 'yan jarida fitowa su yi magana, an saye wasu daga cikin Malamai an hana su fitowa su yi magana, an saye jami’an tsaro sun kasa hukunta mai laifi."

"Tabbas wannan zalunci da ake yi a Najeriya, daga nan har tsawon shekaru 100 masu zuwa, ba abin da zai canza har sai talakawa sun fito sun ɗauki matakin kare kansu daga zaluncin da ake musu." Inji marigayi Sheikh Albani

MAZAN GIDANMU1. Abu Sheikh Salim Ja'afar Mahmoud 2. Muhammad Ja'afar Mahmud3. Ahmad Ja'afar Mahmud Waɗannan su ne ƙannen...
12/04/2024

MAZAN GIDANMU

1. Abu Sheikh Salim Ja'afar Mahmoud
2. Muhammad Ja'afar Mahmud
3. Ahmad Ja'afar Mahmud

Waɗannan su ne ƙannena maza halak-malak, ku taya ni addu'ar Allah Ya albarkaci rayuwarsu Ya shiga lamuransu, Ya ji ƙan magabatanmu amin.

Barka da sallah

22/10/2023

*_ZIKIRORI (AZKAR) GUDA GOMA DA YAKAMATA MUSULMI YAYI SU BAYAN SALLAR FARILLAH_*

Darasi na farko-(1)

Akwai wasu abubuwa guda goma da ake so kowane musulmi yayi su lokacin da yai sallama daga sallah. Duk wanda yai waɗannan azkar ɗin shine yayi koyi da sunnar Manzon Allah ﷺ. Waɗannan abubuwa gasu kamar haka:

1. Faɗar *Astagfirullah* sau uku

2. Faɗar *Allahumma antas salamu wa minkas Salam, tabarak'ta ya jal jalali wal ikram.* Sau ɗaya

*Daga Sauban Allah ya yarda dashi yace "Manzon Allah ﷺ yakasance idan ya juyo daga sallah (idan ya gama sallah) sai ya nemi gafarar Allah sau uku. sannan sai yace Allahumma antas salamu wa minkas Salam, tabarak'ta ya jal jalali wal ikram"*
@أََخْرَجَهُ مُسْلِمْ

أََلإِمَامُ النَّوَوِی رَحِمَهُ اللَّهُ
Yace
*"An tambayi أَلْإِمَامُ اللأَوْزاعِي yaya Manzon Allah ﷺ yake neman gafarar"? Sai yace yana cewa "Astagfirullah Astagfirullah Astagfirullah"*

A wata ruyawar
*Daga A'isha Allah ya yarda da ita tace "Manzon Allah ﷺ yakasance idan yayi sallama daga sallah, baya zama gurin da yai sallar, face gwargwadon yadda zai ce "Allahumma antas salamu wa minkas Salam, tabarak'ta jal jalali wal ikram"*
@أَخْرَجَهُ مُسْلِمْ

Malamai suna cewa "Bai kamata ga liman ya juyo fuskarsa ba, lokacin da yai ma mutane limanci har sai ya faɗi waɗannan zikirorin guda biyu" *(Astagfirullah Astagfirullah Astagfirullah. Allahumma antas salamu wa minkas Salam, tabarak'ta ya jal jalali wal ikram)* kuma da ya faɗesu to sai ya juyo ya fuskanci mamu".

Waɗannan abubuwan guda biyu haka ake so mutum ya kawo su a jere, ba'a so mutum ya rabasu. Kuma dasu mutum zai fara da zarar ya yi sallama.
Wallahu a'alam

3. Faɗar *La'ilaha illahu, wahdahu lasharika lahu, lahul mulku walahul hamdu, wahuwa ala kulli shai'in Qadiir. La haula wala Quwwata illa billah, la'ilaha illallahu, wala na'abuda illa iyyahu, lahun ni'imata walahul fadhlu, walahus sana'ul hasan. La'ilaha illallahu muk'lisina lahuddini walau karihal kafirun.* Sau 1

*Daga Abdullahi Binul Zubair Allah ya yar

HANYOYI 15 DA ZAKA SA MATAR KA CIKIN FARIN CIKI1- Idan ka shiga gidan kace Assalamualaikum' shaaidan zai bar gidan!.2- K...
16/10/2023

HANYOYI 15 DA ZAKA SA MATAR KA CIKIN FARIN CIKI

1- Idan ka shiga gidan kace Assalamualaikum' shaaidan zai bar gidan!.

2- Ka rika yawan bata labarai. Saboda Allah (S.w.t) ya sanar da mu dan Adam yana son labari.

3- Ka zama mai yawan yabonta, musamman a wajen da ake kusheta ka nuna 6acin ranka.

4- Ka zama mai yawan bata kyaututtuka. Kyauta tana kara dankon soyayya.

5- Ka share wasu daga cikin kuskurenta. Ka nuna baka ma san ta yi ba. Kuma ka dauka a matsayin abinda ya shude, karka ajiye shi a kwakwalwarka.

6- Ka nuna mata tausayawarka gareta a fili, musamman a lokacin da take da juna biyu ko take jinin al'ada.

7- Kada ka daukaka abokanka fiye da matarka. (lokuta da dama wasu mazan suna fifita abokansu na karatu ko na sana,a sama da matansu).

8- Ka nuna mata babu wata budurwa dake gabanka sai ita, Ka nuna mata kullum a matsayin sabuwa take a gurinka.

9- Ka rika tunawa da ita a cikin addu'arka. Hakan zai kara kauna tsakaninku.

10- Kada ka nuna mata ce wa kana yi mata alfarma akan wani kyatayi da kake mata, kamar siyan abinci,Saboda daman hakkinta ne ka kawo mata,sannan kasan ce wa abincin kawai kake kawowa amma Allah shi ne mai ciyarwa.

11- Shaidan ne abokin gabarka ba matarka ba,Lokuta da dama idan mata da miji s**a dan samu sa6ani har takai ana maida martani cikin fushi,To katuna ba daga ita bane shaaidan ne ke zugata, Saboda shi yana mutukar son ayi saki.

12- Ka dauki abinci ka saka mata abaki. Annabi (s.a.w) ya ce, "abincin ba cikinta kadai zai shiga ba, zai huce har zuwa zuciyarta."

13- Ka kasance mai yawan yi mata murmushi/fara'a domin Manzo (s.a.w) ya ce: "Duk wanda ya nunawa matarsa fara'arsa to dai-dai yake da yin sadaka."

14- Ka zama mai yawan neman shawararta. (wasu suna ce wa ba,a shawara da mata). To ku sani ce wa manzo (s.a.w) ya kasance yana shawara da matansa.

15- Kar ka 6oye mata damuwar ka, farin cikinka ko bakin cikinka. Domin ita magani ce a tattare dakai.

08/10/2023

Zamu shiga Aljannah in shaa Allahu.

A wata lecture ta Sheikh Jaafar Mahmud Adam (Rahimahullah) mai suna Sa'adah...Yace "Da za'a tarawa Namiji duka matan dun...
30/09/2023

A wata lecture ta Sheikh Jaafar Mahmud Adam (Rahimahullah) mai suna Sa'adah...

Yace "Da za'a tarawa Namiji duka matan duniya a bashi su a matsayin matan aurensa shi kad'ai, sai a ware guda daya a killaceta ace ban da ita"

Yace to da gaba daya hankalinsa zai koma kan wannan matar ne, zai dinga tunanin watakila akwai wani abu da take da shi wanda sauran matan duniya gaba daya basu da shi, kuma da zaka duba a cikin matan nasa akwai wadanda s**a fita duk abin da take taqama da shi din.

Dan haka mata ku daina wahalar da kanku akan maza duk haka muke, duk irin kyau ko tarbiyyarki idan har namiji ya mallakeki a matsayin matarsa to sai dai ki had'a da hakuri, amma ba zaki iya hanashi qara aure ko kula wata mata a waje ba sai dai idan Allah ne kawai ya kareshi...

Su kuma Mata kullum tunaninsu idan zaka qara aure shine me nayi masa? Me na rageshi da shi? Me yarinyar nan ta fini? Me take da shi wanda ni ban da shi? Basu san cewa halittar 'yan mazan ce a haka ba.
© Copied audio lecture

Allah Ya jiƙan malam da Rahama, Ya sa aljanna ce makoma agareshi.

29/09/2023

Hold on to the sunnah of Prophet Muhammad s.a.w because it will lead you to Alannah in sha Allah, but if you hold heresy then it will lead you nowhere but hell, may God protect our Iman. Amin

28/09/2023

WAYE SHEIKH ABUBAKAR MAHMOUD GUMI A GUNA?
An Haifi Sheikh Abubakar Mahmud Gumi a Jahar Zamfara, Karamar Hukumar Gumi Ranar Juma'ar Karshe a Watan Ramadan, a Shekarar 1992 Miladiyya daidai da 1343 Hijiriyya. Sheikh Abubakar Gumi Ya rubuta Littattafai da Dama da Harshen Hausa da Kuma Larabci. Daga Cikin Littafan da Ya rubuta akwai:-
1. NAZAMUL KADIDATU LAMIYYA
2. RADDUL AZHAAN ILAA MA'AANIL QUR'ANI
3. AKIDATUS SAHIHA
4. DA WATA KASIDA MAI BAITOTI 34 WACCE YAYI DAN TA'AZIYYAR RASUWAR SARKIN KANO ABDULLAHI BAYERO.

Meyasa Na Fara tinanin Sanin waye shi?
Wata Rana Ina sauraron Marigayi Sheikh Hamzah Muhammad Lawal a wata Lecture da Yayiwa Suna TARIHINA A HARKA. Lokacin da Sheikh Hamzah Yake Fadan Malaman da Sukayi tasiri a Rayuwarsa wajen Kauwanashi Yazama Mutum (Malami) se naji Ya Ambaci Sheikh Abubakar Gumi, Inda Sheikh Hamzah Yake cewa "Sheikh Abubakar Gumi Yayi tasiri sosai a Rayuwata wajen Sanin Tarjamar Littafin Allah (Alqur'ani) Duk da cewa Yanzu nasaba dashi a wajen Tarjamar wasu ayoyin" Lallai naji Dadin wannan Kalmomin Ganin Yanda naji Sheikh Ya Girmama wannan Lamarin, Kuma naji Ya Girmama Rubuce rubucen shehun Malamin, Wanne Dalilin ne Yasa na Fara Sauraron Malamin, Kuma Gaskiya Nasamu Karuwa sosai agunsa, sannan Na Fahimci cewa A wasu wararen ma Yakan Iya sabawa da Wasu Manyan Malamai a ra'ayinsa, Kamar Misali: Ra'ayinsa Ya Saba da na Imamu Muslim akan Hadisin da Yace Iyayen Annabi suna wata.
Sannan na Fahimci Yakan Tattauna da dalibansa akan wata Mas'ala Dan Yabasu damar Fadan abinda s**a Fahimta, Sannan na Fahumci cewa Mafi Yawan Ra'ayinsa da Yasawa wasu Malamai zaka samu Yana da madogara, bawai Haka kawai yake sabawa dasu Dan Ra'ayinsa ba. Kamar Misali Wani Ra'ayinsa da ya Shahara dashi cewa "Siyasa tafi Sallah" Maganar Gaskiya Shehun Malamin Yafi Dayawa da suke Jayayya dashi Gaskiya. Saboda a Mahangar Sunnah Lokacin da Annabi Muhammadu (SAWA) Yayi wafati ba'a Yiwa Gawarsa Sallah ba har seda aka zabi KHALIFA Wannan Madogarace me Karfi.

Zanci Gaba.

INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN!Allah Yayiwa Sheikh Giro Argungu Rasuwa.Allah yaji kanshi da Rahma yasa aljanna Fidaus...
06/09/2023

INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJIUN!

Allah Yayiwa Sheikh Giro Argungu Rasuwa.
Allah yaji kanshi da Rahma yasa aljanna Fidausi ce makoma agareshi.

Adresse

Democratic Republic Of The

Site Web

Notifications

Soyez le premier à savoir et laissez-nous vous envoyer un courriel lorsque Sheikh Ja'afar Mahmood Adam publie des nouvelles et des promotions. Votre adresse e-mail ne sera pas utilisée à d'autres fins, et vous pouvez vous désabonner à tout moment.

Partager