Abba A.D TV

Abba A.D TV "Do it now; Tomorrow is not guaranteed.

Permanently closed.
20/09/2025

😶‍🌫️💥

07/09/2025

My First Experience as an International Student in India

One of the first challenges I faced when I arrived in India was the language barrier. Understanding the local accent wasn’t easy at first. Sometimes, a single word had to be repeated several times before I could fully grasp its meaning. Other times, I just smiled and pretended I understood, even when I didn’t. 😅

Interestingly, I noticed that the letter “R” is strongly emphasized in many words. For example, listen to how they pronounce “Brother” or “Weather”—it’s quite unique, and honestly, a little funny to my ears.

These little experiences make studying abroad both challenging and exciting. Every day is a new lesson, not just in academics, but also in culture and communication. 🌍✈️📚

10/08/2025

Entertainment

09/08/2025

Maganin ma kwasayi🤣

09/08/2025

Funniest 🤣

02/08/2025

Mijina Yasa Na Zama M@z!naciya Kullum sai Tsohun Saurayina ya Kwanta Dani Ba Tare Da Mijina ya sani ba

Abin Duniya ya dame ni na Aikata wasu abubuwan da s**a dade suna damuna Gashi yanzu na rasa inda zan saka kaina Wallahi Nasir Duk da mijina ne ya saka ni akan wannan hanyar Wallahi Sai mu shekara 2 bai neme ni a shimfida ba har Cemin yake yi Indai nasan zan ringa mishi maganar s*x to sai dai na bar auren.

Dan shi bazai iya ba Kullum sai Yace bashi da lafıya kuma wlh Ifyr shi kalau har na samu cik!n yarona na yaye shi Mijina bai sake kw@nciya dani ba
Mijina Yasa Na Zama Mazinaciya Kullum sai Tsohun Saurayina ya Kwanta Dani Ba Tare Da Mijina ya sani ba

Abin Duniya ya dame ni na Aikata wasu abubuwan da s**a dade suna damuna Gashi yanzu na rasa inda zan saka kaina Wallahi Nasir Duk da

mijina ne ya saka ni akan wannan hanyar Wallahi Sai mu shekara 2 bai neme ni a shimfida ba har Cemin yake yi Indai nasan zan ringa mishi maganar s*x to sai dai na bar auren

dan shi bazai iya ba Kullum sai Yace bashi da lafıya kuma wlh Ifyr shi kalau har na samu cikin yaro na na yaye shi Miiina bai sake kwanc!ya dani ba

To abinda na aikata din ne ya dame ni Saboda ba halina bane amma dole ta sa ina kula tsohon saurayina.

Dan ba abinda bama yi dashi, Allah shine shaida na bane amma ba laifı,

So nake yan uwa su bani shawara na kasance ina yawo da saurayi na tamkar mijina. Dan ko yaushe hotel muke zuwa ko inje gidan shi

Amma Duk Mijina bai sanı ba Duk abun ya dame ni dan Allah ku bani shawara

Written: by Nasiru s Abdullahi

Follow Adam Adam

20/07/2025

Malami Ya Rasu A Dakin Otel Bayan yayi lalata Da Daliba Mai mataki 200 A Jihar Kogi.

Dr. Olabode Abimbola Ibikunle - wanda aka fi sani da daya daga cikin manyan malamai a jami'ar jihar Kogi, Anyigba - ya rasu. Kuma rahotanni sun ce lamarin ya faru ne a wani dakin otal.

Rahotanni sun bayyana cewa, Dokta Ibikunle - Yana da aure da 'ya'ya Biyu ya shiga wani otal kwanaki uku da s**a gabata tare da wata kyakkyawar yarinya yar kabilar Ebira, wacce daliba ce mai matakin digiri aji biyu 2 na Ilimin zamantakewa.

Majiyoyi sun ce mutumin ya sha abubuwa masu Kara kuzar!n namiji kamar yana shirin buga wasan karshe na gasar zakarun Turai.

Amma abin takaici, a daidai lokacin da yagama zagaye na farko , an ce ko Mai ya tafi daidai amma da ya fara zagaye na biyu sai Rai yayi Halinsa .

Yarinyar wadda a halin yanzu tana hannun ‘yan sanda, ta shaida wa hukuma cewa ba ta san yadda Dakta Ibikunle ya mutu ba. Koyaya, 'yan sanda suna zargin ko ta saya mishi Gub@ Ne?

A halin da ake ciki, daliban jami'ar jihar Kogi sun barke da murnar rasuwar daya daga cikin manyan malamansu. Suna ta yadawa a shafukan sada zummunta.

Follow
Adam Adam

20/07/2025

Copied

UWA UWACE

Jiya naje Gonar Shinkafa da Barayi s**a addabemu , se karfe 8pm na dare nafito daga Gona , ana mamakon ruwan sama , dakyar nakawo Bakin Kwalta saboda Karfin ruwan da akeyi , nazo Bakin t**i na tsaya nawanke jikina saboda na dauko Tarba dayawa .

Can ina Kokarin nabuga Babur dina se ga Yaro yazo Inda nake , kallo Daya nayiwa Yaron duk da aduhune nafahinci yana Cikin damuwa . Nace kai daga ina kake haka , ina zakaje acikin ruwan nan haka , ga duhu ?

Yace Baba Dan Allah katemakamini karagemini hanya , nace ina zakaje , Yace Kwanar Liman na Kwatalo zeje , nadaukoshi mukataho duk da ana Ruwa sosai haka mukai Karfin Hali mukataho , mina tafiya Yaron Yace Baba nagode , nace Masa daga ina kake haka , yacemin Baba tun Jiya nabaro Azare akafa nazo Zaki .

Ni almajirine yau Shekara 3 Banga Mahaifiyata ba , Kullum na kwanta barci se ina mafarkin babata tana Kuka , nafadawa malamin mu Yace bakomai zan Dena . Har abin Yafara damuna, akarshe na yankee Shawarar se nakoma Gida naga Mahaifiyata , nafadawa malamin Yace bazanjeba , Jiya aka kaimu aikin barema na Noma , Kawai nagudo.

Can nacemasa to yanzu Idan nasaukeka a inda Kace kana da kudin motar zuwa Garin naku , Yace a a , amma daga inda zan saukeshi zuwa garinsu banisa , akarshe yafadamin sunan Garinsu , lokacin da mukazo inda zan saukeshi se tausayinsa yakamani saboda yarone karami, haka nayi Karfin Hali nawuce dashi Garinsu , Allah yatemaka Ruwa yayi sauki daf da Garinsu.

Kaitsaye muka Isa Gidansu wajen karfe 9:30 na dare , har an kwanta saboda yanayi na Damina , mina Isa Kofar Gidan Yaro ya cillawa Babarsa Kira , Kai Kace tasan da zuwansa , ta amsa , segata aguje, tana ganinsa tafashe da Kuka , tana cewa , Allah nagodemaka ashe zan kara Ganin me sunan Baba , can sega uban Yaron yafito , yana zuwa yakama Fada , ta Inda Yashiga bata nan yake fita ba .

Can nace yanzu kai Malam ko sallama bakayimin ba , Kawai kakama fada, Mahaifiyar Yaron tacemin Malam nagode Allah yabiyaka da Gidan Aljanna . Yau Shekaru 3 ina Kuka har nagaji ,Uban Yaron nan yadaukeminshi yakaishi makarantar Allo ,kuma yaki fadamana inda yakaishi . Yau zamana Yakare a gidan sa , dama dan nasamu Labarin inda yakaimun Dana shiyasa nake zaune dashi , amma yau Allah ya amsa Addua ta.

Can nace to bewar Allah Yakiyaye Gaba ,ni ma akwai sauran tafiya agabana Gida zanje , ban iso Gida se can tsakiyar dare . But Alhamdulillah Naji Dadi sosai yadda naga uwar Yaron can tashiga farin Ciki saboda ni.

Daga Shafin: Engr Ibrahim Said Uba

Follow Adam Adam

20/07/2025

🔥 Veteran kannywood actress 🔥

Address


226026

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Abba A.D TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share