Arewa Online Journalist Forum

Arewa Online Journalist Forum Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Arewa Online Journalist Forum, Media/News Company, Abuja.

Kungiyar "yan Jaridu masu ta'ammuli da kafofin sadarwa na Arewacin Najeriya,tayi karin sabbin shuwagabanni.1-Malam Umar ...
24/08/2023

Kungiyar "yan Jaridu masu ta'ammuli da kafofin sadarwa na Arewacin Najeriya,tayi karin sabbin shuwagabanni.

1-Malam Umar El-farouq
Mataimakin Shugaban kungiya na kasa.

2-Yusuf Ibrahim Ahmad karaye
Sakataren kungiya na kasa.

3-Naziha Ibrahim
Mataimakiyar Sakataren kungiya na kasa

4-Husssini Muhammad Danliti
P.R.O

5-Rukayya Aliyu Jibia
Ass. P.R.O

6Fatima Adam
Ass. Zonal Chairman

7-Maryam Ibrahim Salisu
Ass. Auditor

Sa hannu
Yusuf Ibrahim Ahmad Karaye
Sakatare na kasa
24ga Agusta, 2023

FOR IMMEDIATE RELEASEArewa Online Journalist Forum, (AOJF) Stands in Solidarity with Nigerian Union of Journalists (NUJ)...
05/06/2023

FOR IMMEDIATE RELEASE

Arewa Online Journalist Forum, (AOJF) Stands in Solidarity with Nigerian Union of Journalists (NUJ) in Warning Strike Against Fuel Subsidy Removal

Arewa Online Journalist Forum, a leading media organization in Nigeria, is proud to announce its decision to join hands with the Nigerian Union of Journalists (NUJ) in their warning strike against the removal of fuel subsidy in Nigeria. This decision underscores our unwavering commitment to the welfare and rights of journalists across the country.

The fuel subsidy removal in Nigeria has sparked widespread concern and outrage among the Nigerian journalistic community, as it directly affects the livelihoods of journalists and threatens the freedom of the press. As an organization dedicated to upholding the principles of unbiased reporting and journalistic integrity, Arewa Online Journalist Forum firmly believes that a free press is the cornerstone of any democratic society.

By joining the NUJ in this warning strike, Arewa Online Journalist Forum aims to amplify the voices of journalists, highlighting the detrimental impact of the fuel subsidy removal on their ability to carry out their duties effectively. We stand in solidarity with our colleagues in the NUJ, demanding fair treatment, just compensation, and better working conditions for all journalists in Nigeria.

The warning strike serves as a powerful statement, urging the government to reconsider its decision and engage in meaningful dialogue with the NUJ to address the concerns and grievances of journalists. We implore all relevant stakeholders, including government officials and policymakers, to acknowledge the indispensable role journalists play in society and to recognize the importance of ensuring their welfare and protection.

Arewa Online Journalist Forum remains committed to supporting the NUJ in their fight for a fair and just media landscape. As an organization, we firmly believe that the removal of fuel subsidy should not come at the expense of journalists' well-being and their ability to provide accurate, reliable information to the public.

We call upon fellow media organizations, civil society groups, and citizens alike to rally behind the NUJ and stand up for the rights of journalists during this critical period. Together, we can send a resounding message that press freedom and the welfare of journalists must be safeguarded at all costs.

Kungiyar 'yan jaridu masu ta'amalli da kafafen sadarwa na zamani zasu tsunduma yajin aiki se baba tagani.....(Shahararri...
04/06/2023

Kungiyar 'yan jaridu masu ta'amalli da kafafen sadarwa na zamani zasu tsunduma yajin aiki se baba tagani.....

(Shahararriyar kungiyar 'yan jarida me suna Arewa online jornalist forum) zata fada yajin aiki gadan gadan a dukkan gidan jaridunta dake fadin kasarnan sakamakon cire tallafin man fetur da shugaban kasar nigeri'a yayi a ranar da aka rantsar dashi kan karagar mulkin kasar.

Tunda farko dai me karatu idan be manta ba a makon da yagabata ne aka rantsarda shugaban kasar wato asiwaju bola ahmad tinubu a matsayin shugaban nigeri'a.

Wanda a halin da ake ciki yanzu sakamakon cire tallafin yajawo matsi da takura ga jama'ar kasar.

Don haka kungiyar 'yan jaridu ta arewa ta bi sahun wasu kungiyoyin da s**a shiga yajin aiki domin kai karshen matsalar da ke afkuwa akasar.

Amadadin shugaban kungiyar malam barrah almadaniy yasanya hannu tare da sakataren sa malam umar el faruq.

  'Yan sanda a jihar kano sunci mutuncin yar Jarida,  inda su doketa har sai da a kaita asibiti, a halin yanzu tana kwan...
17/01/2023



'Yan sanda a jihar kano sunci mutuncin yar Jarida, inda su doketa har sai da a kaita asibiti, a halin yanzu tana kwance rai a hannun Allah,

Yadda wasu yan sanda suci zarafin ma'aikaciyar Rahama Radio a wajen dauko rahoton rikicin yan KAROTA da sojoji Ranar juma'a da ta gabata, cin mutuncin 'Yan Jaridu a jihar Kano abin takaici ne da Allah wadai,

Lamarin kullum kara girmama yake, ba tare da ita Hukumar yan sanda jihar kano tana daukan mataki akan masu cin mutuncin Yan Jaridu ba,

ya kamata hukumomin da abin ya shafa su dau matakin da ya kamata dan kawo karshen cin mutuncin yan Jaridu, ba wannan shine karon farko ba, a watan daya gabata an ci mutuncin wani Dan Jarida a bakin aiki a jihar kano, inda Yan sanda su Duke shi,

Muna kira ga IGP Usman Alkali Baba daya bada dama a bincike wannan lamari na cin mutuncin yan Jaridu da akeyi a bakin aiki,

Tare da tabbatar da adalci wa Naziha Ma'aikaciya a gidan Radio na Rahama Radio dake kano,

Babban abin haushi Naziha ta kasan ce matar Aure ce,

Sakataren Kungiya: Malam Umar El-faruk tare dasa Hannun Shugaban kungiyar Malam Barrah Almadany,

Gidan Talabijin na ATP Hausa TV  ta karrama Kungiyar Yan Jaridu masu ta'ammuli da kafafen sada zumuntar Zamani,
03/01/2023

Gidan Talabijin na ATP Hausa TV ta karrama Kungiyar Yan Jaridu masu ta'ammuli da kafafen sada zumuntar Zamani,

Barka da Shigowa Sabuwar Shekara, Ku zo mu kawo karshen yada Labarun karya, tare da Samar da Tsaftacaccen Aikin Jarida a...
01/01/2023

Barka da Shigowa Sabuwar Shekara,

Ku zo mu kawo karshen yada Labarun karya, tare da Samar da Tsaftacaccen Aikin Jarida a Arewacin Najeriya,

30/12/2022

Wani hali ku shiga sakamakon Labarun karya ?

Manufofin Kungiyar Arewa Online Journalist Forum, kungiya ce da aka samar don hadin kan yan jaridu masu ta'ammuli da kaf...
27/12/2022

Manufofin Kungiyar Arewa Online Journalist Forum,

kungiya ce da aka samar don hadin kan yan jaridu masu ta'ammuli da kafofin yada labarai na zamani, tare da kyakkyawar manufar samar da murya daya don kara tabbatar da mutuncin aikin.

Manufofin wannan Kungiya

- Samar da murya ɗaya da zata riƙa magana da yawun yan jarida masu Jaridu a kafofin yada labarai na zamani.

- Kwatar hakkin duk wani ɗan jarida da aka musgunawa, ko danne wani hakki na shi.

- Gogayya da yan jaridun Duniya.

- Dakile yaduwar labarun ƙarya.

- Bayar da horo ta hanyar tarukan karawa juna sani, don samar da nagarta da mutuncin aikin.

- Hadin gwiwa da hadaddiyar kungiyar ƴan jaridu NUJ ta ƙasa.

Wasu daga cikin Jagororin gidajen Jaridu na arewacin Najeriya masu ta'ammuli da kafafen sada zumuntar Zamani wajen Yada ...
26/12/2022

Wasu daga cikin Jagororin gidajen Jaridu na arewacin Najeriya masu ta'ammuli da kafafen sada zumuntar Zamani wajen Yada labarai,

Har Yanzu ana cigaba da tattara sunayen Gidajen Jaridu dake kafafen sada zumuntar zamani,

Ku taya mu yada wannan Rubutu don samar da tsaftaceccen aikin Jarida Dede da zamani, wajen kawo karshen Shafukan Boge masu yada labarun karya,

Wasu daga cikin Mambobin kungiyar yan Jaridu masu ta'ammuli da kafafen sada zumunta na Arewa Online Journalist Forum Har...
26/12/2022

Wasu daga cikin Mambobin kungiyar yan Jaridu masu ta'ammuli da kafafen sada zumunta na Arewa Online Journalist Forum

Har yanzu muna cigaba da tattara sunayen Jaridu,

Wasu daga Cikin Mambobin Kungiyar Yan Jaridun | Arewa Online Journalist Forum
24/12/2022

Wasu daga Cikin Mambobin Kungiyar Yan Jaridun | Arewa Online Journalist Forum

24/12/2022
kungiyar Arewa Online Journalist Forum na kasa ta  nada Malam Adamu Limancin Kona, A matsayin ma'ajinta Na kasa, Bisa am...
23/12/2022

kungiyar Arewa Online Journalist Forum na kasa ta nada Malam Adamu Limancin Kona,
A matsayin ma'ajinta Na kasa,

Bisa amincewar Jagororin kungiyar na kasa, tare da Sanya hannun sakataren kungiyar na kasa, Umar El-faruk da sa Hannun Shugaban kungiyar Barrah Almadany,

Juma'a 23- ga watan (Disamba )

Kungiyar jaridu masu wallafa labarai a kafafen yaɗa labarai na zamani wato Arewa Online Journalist Forum, ta naɗa Barr N...
22/12/2022

Kungiyar jaridu masu wallafa labarai a kafafen yaɗa labarai na zamani wato Arewa Online Journalist Forum, ta naɗa Barr Nuraddeen Isma'eel Mawallafin jaridar ALFIJIR HAUSA muƙamin Oditan kungiyar.

Muna taya shi murna.

22/12/2022

Address

Abuja

Telephone

+2348079307734

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Arewa Online Journalist Forum posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share