Hazaka Tv

Hazaka Tv Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Hazaka Tv, Media/News Company, Gwarimpa, Abuja.
(2)

Gawar Wani Bawan Allah Ke Nan Cikin Yanayin Murmushi Da Annashiwa Tabbas Akwai Tinanin Rahama A Wannan Gawar...Allah ka ...
29/05/2026

Gawar Wani Bawan Allah Ke Nan Cikin Yanayin Murmushi Da Annashiwa Tabbas Akwai Tinanin Rahama A Wannan Gawar...

Allah ka jikan Shi Da Rahama Allah Kasa mu yi Kyakkyawan Karshe......

Innalillahi wainnailaihirajiun - Allah Yayiwa Jarumar Fina-finan Hausa Wasila Isma'il Rasuwa yanzun nan..Allah Ya gafart...
24/05/2026

Innalillahi wainnailaihirajiun - Allah Yayiwa Jarumar Fina-finan Hausa Wasila Isma'il Rasuwa yanzun nan..

Allah Ya gafarta mata kurakuren ta

Ban shan ƙwaya,Kuma Ba Na Neman Mata Da Wasu Masu Mulki Ke yi, alewa ce Nake Sha..Ni masoyin alewa neAlhassan Ado Doguwa
21/05/2026

Ban shan ƙwaya,Kuma Ba Na Neman Mata Da Wasu Masu Mulki Ke yi, alewa ce Nake Sha..

Ni masoyin alewa ne

Alhassan Ado Doguwa

Da Dumi Dumi Kotu ta bayar da belin El-Rufai kan Naira miliyan 100Wata babbar kotu da ke Abuja ta bayar da beli ga tsoho...
18/05/2026

Da Dumi Dumi

Kotu ta bayar da belin El-Rufai kan Naira miliyan 100

Wata babbar kotu da ke Abuja ta bayar da beli ga tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, kan zargin karan tsaye ga tsaron kasa da ake yi masa.

Mai shari’a Joyce Abdulmalik ta bayyana cewa an bayar da belin ne kan kudi Naira miliyan 100, tare da sharadin cewa wanda zai tsaya masa dole ne ya kasance mazaunin yankin Maitama ko Asokoro da ke Abuja.

17/05/2026

Fake Life...

DA DUMI-DUMI: Babban Ƙanin Shugaban Tallata Tinubu, Dr. Zangina Ya Fice Daga APC Zuwa NDC, Ya Nemi Kujerar Majalisar Tar...
17/05/2026

DA DUMI-DUMI: Babban Ƙanin Shugaban Tallata Tinubu, Dr. Zangina Ya Fice Daga APC Zuwa NDC, Ya Nemi Kujerar Majalisar Tarayya

Hon. Zaharaddeen Ahmad Zangina, wanda yake babban ƙanin Dr. Sani Ahmad Zangina, shugaban masu tallata gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, ya fice daga jam’iyyar APC tare da komawa jam’iyyar NDC domin neman takarar kujerar Majalisar Tarayya a Jihar Nasarawa.

Rahotanni sun bayyana cewa Hon. Zaharaddeen ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takara domin wakiltar mazabar Keffi/Kokona/Karu a zaɓen Majalisar Tarayya mai zuwa ƙarƙashin inuwar jam’iyyar NDC.

Wannan sauyin sheƙa da ya yi na ɗaya daga cikin abubuwan da s**a ɗauki hankulan mutane a siyasar jihar Nasarawa, musamman ganin alaƙarsa da fitaccen mai tallata gwamnatin tarayya, Dr. Sani Ahmad Zangina.

Masu sharhi kan siyasa na ganin wannan mataki na iya haifar da sabon salo da sauyi a yanayin siyasar yankin, yayin da ake ci gaba da shirye-shiryen zaɓe a jihar.

INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN ALLAH ALHAMDULILLAH 🙏🙏 A JIYANE   DA YAMMA ISKA TA RUSAMIN GIDA SANNAN TA KWASHE KWAN...
16/05/2026

INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN ALLAH ALHAMDULILLAH 🙏🙏

A JIYANE DA YAMMA ISKA TA RUSAMIN GIDA SANNAN TA KWASHE KWANON RUFIN GIDAN KWANA UKU BAYAN AN KAMMALA RUFIN GIDAN 😭

ALLLAH IBRAHIM YA GODE KAINE KABANI IKON WANNAN AIKIN KUMA KA KARBESHI 🙏 TO ALLAH KABANI IKON GYARAWA🤲🤲

A KARSHE INA JAJANTAWA YAN UWANA WAYANDA WANNAN IFTILA IN YAFADAWA YAKUMA KARE GABA YASA QARSHEN WAHALAR KENAN ✅🙏🙏🙏🙏🙏🙏

16/05/2026

YANZU-YANZU: Waya Tsakanin Mataimakin Gwamnan kano Murtala Sule Garo, da Dan takarar Majalisar Tarayya Kabo da Kwarzo, Hon Fahad Dan kabo.

Saurari yanda jama'a suke murna.

‎Zargin yin amfani da Musa kamarawa wajen Musgunawa ƴan siyasa da Jami'ai na kara fito fili. ‎‎An samu Shakku kan kalama...
16/05/2026

‎Zargin yin amfani da Musa kamarawa wajen Musgunawa ƴan siyasa da Jami'ai na kara fito fili.

‎An samu Shakku kan kalaman Musa kamarawa kan kisan Dadiyata.

‎ Wasu masu bibiyar al’amuran siyasa da harkokin tsaro sun bayyana cewa akwai buƙatar a yi taka-tsantsan wajen karɓar irin waɗannan zarge-zarge ba tare da hujjoji sahihai ba. Sun ce babu wani mutum mai hankali da zai amince da zargi kai tsaye idan ba a gabatar da kwararan hujjoji ba.

‎A watannin baya, Musa Kamarawa ya taba yin zarge-zarge kan tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma ministan tsaro, Bello Matawalle, inda ya danganta shi da wasu matsalolin tsaro a lokacin mulkinsa. Sai dai babu wata hukuma da ta tabbatar da waɗannan zarge-zarge.

‎Haka kuma, a baya-bayan nan, Kamarawa ya sake yin ikirarin cewa ɗan sanda Hassan Gimba yana da alaƙa da batun mutuwar ko ɓatan Dadiyata. Wannan magana ta haifar da martani daga mutane da dama.

‎Babban lauya mai kare haƙƙin bil’adama a Najeriya, Abba Hikima, ya bayyana cewa ya gudanar da bincike kan kalaman Musa Kamarawa, inda ya nuna akwai shakku da tambayoyi masu yawa da ke tattare da ikirarin nasa.

‎Haka zalika, fitaccen ɗan jarida daga jihar Kano, Nasiru Zango, ya bayyana shakku kan sahihancin wasu daga cikin kalaman da Musa Kamarawa ke yi, yana mai kira da a dogara da hujjoji da bincike mai zaman kansa kafin yanke hukunci.

‎Masu sharhi kan harkokin tsaro sun kuma bayyana cewa a lokutan rikice-rikice ko ta’addanci, ana iya amfani da bayanan karya ko zarge-zargen da ba su da tushe domin ramuwar gayya ko bata sunan wasu mutane.

16/05/2026

DA DUMI-DUMI: Yadda Al'ummar Gwarzo Da Kabo S**a Nuna Kin Amincewar Su Ga Fahad Dankabo Da Ya Janyewa Kowanne Dan Takara, Na Kujerar Majalisar tarayya Ta Kabo Da Gwarzo Dake Jahar Kano Part 12

16/05/2026

DA DUMI-DUMI: Yadda Al'ummar Gwarzo Da Kabo S**a Nuna Kin Amincewar Su Ga Fahad Dankabo Da Ya Janyewa Kowanne Dan Takara, Na Kujerar Majalisar tarayya Ta Kabo Da Gwarzo Dake Jahar Kano Part 11

Address

Gwarimpa
Abuja

Telephone

+2348103599774

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Hazaka Tv posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Hazaka Tv:

Share