Ahlullah

Ahlullah its a good page, to learn everything

21/08/2025
Our representative proudly came 3nd place in the Qirā’āt Category of the prestigious King Abdulazeez International Qur’a...
20/08/2025

Our representative proudly came 3nd place in the Qirā’āt Category of the prestigious King Abdulazeez International Qur’an Competition in Saudi Arabia.
Alhamdulillah for this honor — a win for Nigeria, a win for the Ummah. 🕋

19/08/2025

Reciting the Quran heals the diseases of the heart just like honey heals the diseases of the body." Ibn al-Jawzi (rahimullah)

Kwamitin Sulhu Da 'Ýañ Bìndiģa Karkàshiñ Jagoranciñ Sheiķ Asadussunnàh Ya Yi Abin A Yaba, Inda Ya Jagoranci Karbo Dandaz...
17/08/2025

Kwamitin Sulhu Da 'Ýañ Bìndiģa Karkàshiñ Jagoranciñ Sheiķ Asadussunnàh Ya Yi Abin A Yaba, Inda Ya Jagoranci Karbo Dandazon Wasu Mutane Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Sassa Daban-Daban Ciki Har Da Amarya Da Kawayenta

Me za ku ce? Ko kuna goyon bayan wannan sulhun?
By Rariya

LABARI MAI CIKE DA DARUSSA A RAYUWA!Tsakanin Ibn Hajar Da Malaminsa Al-Haisami.Alhafiz Nuruddin Al-Haisami Babban Malami...
17/08/2025

LABARI MAI CIKE DA DARUSSA A RAYUWA!

Tsakanin Ibn Hajar Da Malaminsa Al-Haisami.

Alhafiz Nuruddin Al-Haisami Babban Malamin Hadisi ne, kuma Malami ne ga Alhafiz Ibnu Hajar Al-asƙalani, sannan Aboki ne na kusa ga Babban Malamin da Ibnu Hajar ya ke matuƙar tutiya da alfahari da shi a duniya, wato Alhafiz Abdurrahim Al-iraƙi. Allah Ya yi musu Rahama.

Ibn Hajar a cikin littafinsa (Inba'ul Gumr) Ya bayyana irin yadda wannan Malami na sa Alhafiz Nuruddin Alhaisami yake ƙaunarsa ya ke girmama shi, ya ke nuna fifikon Ibnu Hajar da tumbatsarsa a ilimin Hadisi, Ibnu Hajar ya ke cewa:

كان يودني كثيرا ويشهد لي بالتقدم في هذا الفن

Alhaisami ya rubuta bakandamen littafinsa sananne wanda ba shi da kamarsa, wato littafin (Majma'uzzawa'id Wa Manba'ul Fawa'id) sai Ibnu Hajar ya ci karo da wasu kura-kurai da matsaloli a cikin wannan Littafi na Malaminsa Alhaisami. Nan ta ke sai Ibn Hajar ya fara tattara kura-kurai da matsalolin da ya samu a littafin Malamin na sa, ai kuwa sai labari ya isarwa Malaminsa Alhaisami cewa Ibn Hajar ya samu kura-kurai da yawa a littafin nan naka da ka ke ji da shi kuma ka sha matuƙar wahala wajen rubuta shi, kuma Ibn Hajar ya fara aiki a kan haka domin fito da kura-kuran nan da bayyana su ga mutane domin yin gyara a gare ka.

A lokacin da Alhaisami ya samu wannan labari, sai ya nuna rashin jin daɗi dangane da haka, ya nuna bai so haka ba, hankalinsa ya tashi har ya fito ya bayyana haka a fili! Shi kuwa shi Ibn Hajar da ya ga haka, ba tare da jan lokaci ba sai ya ajiye wannan aiki, ya tsaya chak! Ya kame hannayensa daga cigaba da tattara waɗannan kura-kurai. Ga abin da Ibnu Hajar yake cewa a littafinsa (Inba'ul Gumr Bi Abna'il Umur)

وكنتُ قد تتبعتُ أوهامه في كتابه مجمع الزوائد فبلغني أن ذلك شقَّ عليه فتركتُه رعاية له.

Ya ce: Na kasance na bibiyi kura-kuransa a littafinsa (Majma'uzzawa'id) sai labari ya same ni cewa hakan ya ƙona masa rai, sai na bari na daina saboda kula da hakkinsa da girmama shi.

Daga Darasin da za mu dauka a

Allahu Akbar! Sabon Littafin Prof. Muhd Sani Umar R/Lemo  Ya Iso Da Ɗumi-Ɗuminsa. Nan gaba kaɗan za ku ji bayani a kansa...
17/08/2025

Allahu Akbar! Sabon Littafin Prof. Muhd Sani Umar R/Lemo Ya Iso Da Ɗumi-Ɗuminsa. Nan gaba kaɗan za ku ji bayani a kansa In Sha Allah al'ummar Musulmi.

17/08/2025

Ku saurara kuji,
Muyi following soboda mu daukaka kalman Allāh

17/08/2025

Karatun Yanada Wahalan Fahimta Amma Kuma Gaskiya Ne,
Muyi following soboda mu daukaka kalman Alah

07/08/2025

Life is a process. Trust the journey because the Lord of the Worlds is the Best Planner. He’s in full control. ALLAH has planned every single detail for us. It’s special and unique to each one. He may guide you to something that doesn’t make sense to others."A♥

07/08/2025

You can teach your child everything and show them the right way but in the end Allah holds their heart in His hands; even prophets (alayhum salatu wa salam) have had disobedient/misguided children so always make dua’ for your children’s hidaya.

05/08/2025

HUKUNCIN FADIN "BALAA" A KARSHEN SURATUT TIN

Tambaya
Assalam alaikum warahmatallah Malam dafatan kana lafiya amin. Malam akwai addua da akeyi a yayin da aka karanta Suratin Tin a karshen surar wato "Balaa Wa nahnu ala zalika minash shahideen". Ya ingancin wannan addua yake? Wassalam Allah ya kara lafiya.

*AMSA*

Wa alaikum assalam, akwai hadisin da Abu-dawud ya rawaito mai lamba ta (887) wanda ya tabbatar dá hakan, saidai malaman hadisi sun raunana shi kamar Nawawy a cikin Al-majmu'ú 3/563.
Saidai wasu daga cikin malaman Malikiyya sun só fadin hakan in an karanta karshen Surar WATTIN, hakanan wasu malaman a cikin Hanabila.

Allah ne mafi sani
DR. JAMILU YUSUF ZAREWA

04/08/2017

Address

Abuja
902101

Telephone

+2348088778296

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Ahlullah posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Ahlullah:

Share