STV online

STV online ɢɪᴅᴀɴ ᴛᴠ ɴᴇ ɴᴀ ʏᴀɴᴀʀ ɢɪzo ᴅᴀᴋᴇ ɢᴀʙᴀᴛᴀʀ ᴅᴀ sʜɪʀʏᴇ-sʜɪʀʏᴇɴsᴀ ᴅᴀ ʜᴀʀsʜᴇɴ ʜᴀᴜsᴀ ᴅᴏᴍɪɴ ᴀᴍғᴀɴɪɴ AL'UMMAH https://youtu.be/5RaLbaocJrU
(1)

Na karɓi addinin Musulunci a wani Masallaci amma ana gama bani kalmar shahada na ɗauka wani zai ce in zo muje, kawai sai...
15/07/2025

Na karɓi addinin Musulunci a wani Masallaci amma ana gama bani kalmar shahada na ɗauka wani zai ce in zo muje, kawai sai naga kowa ya watse ya bar ni ni kaɗai, sai na tashi na tafi gurin ƙawaye na musulmai sune s**a riƙa nuna min yadda ake bauta a addinin Musulunci suma sai na tambaye su suke faɗa min.

A unguwar da nake zama nike zuwa inyi aiki in samu abinda zan ci kuma duk wanda ya fito zai aureni sai ƴan unguwar su faɗa masa ni banda uwa kuma ban da uba sannan musulunta nayi koda baƙo ne bai sanni ba daga ranar baya ƙara zuwa abun yana damu na sosai kuma na koma gidan iyaye na da niyyar zan koma addini na na kirista s**a sake koro ni s**a ce ba zasu yarda dani ba na rasa inda zan sa kaina.

Yanzu haka duk wanda na samu koda ba zai iya aurena ba matuƙar zai riƙe ni ya koya min addinin Musulunci to ba zan fita ba, akwai ƙawayena 5 da s**a ga na musulunta nayi nasarar jawo su zuwa addinin Musulunci suma sun karɓa amma saboda babu wanda ya iya riƙe su ya koyar dasu duk sun fita ni kaɗai ce har yanzu ban fita ba nima sabo da mahaifana sunƙi yarda dani—In ji ta

Da wannan muke kira ga musulman Nijeriya masu arziƙi, na tabbatar muna da masu kuɗi, me zai hana a samu wani katafaren wuri a buɗe cibiyar karɓar irin waɗannan bayin Allah dake musulunta a gina masauki ingantacce a riƙa basu abinci koda sau 2 ne safe da dare a ɗauki nauyin malamai su riƙa koyar da su addinin musulunci.

Ƴan'uwa kada fa mu manta gaba ɗaya dukkan Annabawan da ALLAH SWT ya aiko ba wani abu s**a zo yi duniya ba illa kira zuwa ga hanyar Allah, ANNABI MUHAMMAD SAW har haƙori an cire masa an kashe Sahabbansa duk a kan ɗaukaka kalmar Allah amma mu a halin yanzu gasu suna zuwa su musulunta amma sai a watsar da su, wallahi da MANZON ALLAH SAW zai dawo duniya yaga irin wannan abubuwan da sai yayi Allah wadai da mu.

Na tabba a cikin musulman Nijeriya akwai mutum ɗaya mai kuɗin da zai iya kafa wannan cibiyar.

Akwai ire irensu da Dama Yanzu haka wadanda ke Bukatar taimako, Wanda Allah yasa Yake da haki sai Yayi kokari Ya Taimaka masu Don Girman Allah.

DAGA MARADUN DAKE JAHAR ZAMFARA.Inda yanzu haka S**a Samu Hannun Gudumuwar kudi Million Goma Sha biyu 12.M Zuwa Jagorori...
12/07/2025

DAGA MARADUN DAKE JAHAR ZAMFARA.

Inda yanzu haka S**a Samu Hannun Gudumuwar kudi Million Goma Sha biyu 12.M Zuwa Jagororin Tujjaniya na Maradun Domin Gudanar da aikin gyaran Massallacin su Kamar yadda Maigirma minister HE Bello Matawalle ya Dauki Alkawari.

Kai tsaye daga Zawuyyar Shehu Muhammad Zarumi dake Garin Maradun inda tawagar Maigirma Ministan Kasa a Ma'aikatar Tsaro ta Nigeria Hon Dr Bello Matawalle ta isa domin isar da sakon Maigirma Minista H.E Matawalle.

Inda yanzu wannan tawaga da Maigirma Minista Hon Dr Bello Matawalle ya tura ta damka gudummuwar Kudi Naira Miliyan Goma Sha Biyu (12,000,000) zuwa ga wannan Zawuyya domin gyaranta da sabuntata.

😆😆😜.Shima ya gaji da Bautar Kasar..
11/07/2025

😆😆😜.

Shima ya gaji da Bautar Kasar..

PHOTOS: Earlier today, the Managing Director/CEO Nigerian Agricultural Insurance Corporation (NAIC), Honourable Yazeed S...
09/07/2025

PHOTOS: Earlier today, the Managing Director/CEO Nigerian Agricultural Insurance Corporation (NAIC), Honourable Yazeed Shehu Danfulani (Turakin Zamfara), received Honourable Ibrahim Maigandi (Dan Malikin Gidan Goga), the Special Adviser on Political Matters to Honourable Minister of State for Defence H.E Dr Bello Matawalle, at the NAIC Headquarters, Abuja.

The visit was a warm and symbolic gesture of congratulations, as Hon. Dan Maliki extended heartfelt felicitations on behalf of his principal to Hon. Danfulani on his recent appointment. He also conveyed best wishes for a successful and impactful tenure.

In his remarks, the NAIC MD/CEO expressed deep appreciation for the visit and the goodwill message. He reaffirmed his unwavering commitment to repositioning NAIC and strengthening its role in supporting and securing Nigeria’s agricultural sector.

This visit underscores the growing confidence and support for Hon. Danfulani’s leadership as he steers NAIC toward greater effectiveness and national impact.

Hon.Anas Abdullahi Kaura Celebrates Scholarship Recipients Honored with Outstanding Leadership Awards in Niger RepublicH...
03/07/2025

Hon.Anas Abdullahi Kaura Celebrates Scholarship Recipients Honored with Outstanding Leadership Awards in Niger Republic

Honourable Anas Abdullahi Kaura expresses immense pride and congratulations as 19 students sponsored by his scholarship initiative at Annahada International University, Maradi, Niger Republic, have been graduated and distinguished with the prestigious Award of Outstanding Leadership.

The awards, conferred by Annahada International University, recognize exceptional leadership qualities, academic dedication, and positive contributions to the university community demonstrated by these scholars. This significant achievement highlights not only the students' individual merits but also the tangible impact of Hon. Kaura's commitment to empowering youth through quality education beyond national borders.

"Investing in education is investing in the future leaders who will shape our communities and our world," stated Hon. Anas Abdullahi Kaura. "Witnessing these 19 brilliant minds excelling academically and being formally recognized for their outstanding leadership qualities in an international setting fills me with profound joy and vindicates the core mission of our scholarship program. This award is a testament to their hard work, character, and potential. They are exemplary ambassadors, and I am confident they will continue to make significant positive contributions upon their return."

The Hon. Kaura Scholarship Initiative was established with the core objective of providing deserving students with access to high-quality international education, fostering academic excellence, leadership skills, and cross-cultural understanding.

This recognition at Annahada International University serves as a powerful affirmation of the potential within Nigerian youth when given the right opportunities and support. Hon. Kaura reaffirmed his unwavering commitment to expanding educational access and nurturing future leaders capable of driving progress and development.

MUHAWARA: A Cikin Local Government 774 Da Suké A Tarayyar Nájeriya Kawó Manà Sunàn Local Government Ɗaya Wacce Babu Hara...
01/07/2025

MUHAWARA: A Cikin Local Government 774 Da Suké A Tarayyar Nájeriya Kawó Manà Sunàn Local Government Ɗaya Wacce Babu Harafin ( A ) A Ciki?

INNALILLAHI WA INNA ILAIHIRRAJI’UNIt is with profound sorrow and a heavy heart that I, Hon. Yazeed Shehu Dan Fulani, MD/...
28/06/2025

INNALILLAHI WA INNA ILAIHIRRAJI’UN

It is with profound sorrow and a heavy heart that I, Hon. Yazeed Shehu Dan Fulani, MD/CEO NAIC, extend my deepest condolences to the esteemed Dantata family, the wider relatives, and the good people of Kano and Nigeria on the passing of our venerable elder, Alhaji Aminu Alhassan Dantata, who departed this world at the honourable age of 94 on June 28, 2025
Alhaji Dantata was not only a monumental pillar in the business and philanthropic arenas but also a beacon of humility, integrity, and service. His visionary leadership—demonstrated through the founding of Express Petroleum & Gas Company, the establishment of Jaiz Bank, and his pioneering initiatives in education and healthcare has transformed countless lives

May Almighty Allah grant Alhaji Aminu Alhassan Dantata Jannatul Firdaus, forgive his shortcomings, and reward him for his lifetime of service. May He also grant patience and fortitude to the bereaved during this painful moment.

Allah yasa a wanye lafiya
25/06/2025

Allah yasa a wanye lafiya

Nema ne namu Biyan Bukata na Wurin Allah.Wannan Tafiyar Matasa ce, Allah ga Namu ka bashi cikin Sauqi.
25/06/2025

Nema ne namu Biyan Bukata na Wurin Allah.

Wannan Tafiyar Matasa ce, Allah ga Namu ka bashi cikin Sauqi.

23/06/2025

Mikasani Game da Gudun mawar Shugaban Jam’iyar APC’n Jahar Zamfara Hon. Tukur Umar Danfulani Gusau.

Hon. sanin Barde Yayi Bayani Daya Bayan Daya.

Ku san sabon Shugaban Ma’aikata na Shugaban Hukumar Inshorar Aikin Noma ta Najeriya – Abubakar Sulaiman (wanda aka fi sa...
22/06/2025

Ku san sabon Shugaban Ma’aikata na Shugaban Hukumar Inshorar Aikin Noma ta Najeriya – Abubakar Sulaiman (wanda aka fi sani da “General”).

General, kamar yadda ake yawan kiransa, an haife shi kuma ya taso a Gusau, Jihar Zamfara. Ya fara karatunsa a Makarantar Maidabo International School (wacce yanzu ake kira Prince International School) a shekarar 1998, inda ya samu Takardar Shaidar Gama Makarantar Firamare. Daga nan ya ci gaba da karatu a Makarantar Sakandare ta Therbow da ke Zaria, inda ya samu sakamakon WAEC/NECO a shekarar 2004.

Ya samu Difloma a Harkokin Gudanar da Gwamnati daga Jami’ar Bayero da ke Kano a shekarar 2006, sannan ya samu Babban Difloma a fannin guda daga jami’ar a shekarar 2009. A shekarar 2014, ya kammala karatun digiri na farko a fannin Kimiyyar Siyasa daga Jami’ar Bayero, Kano.

Ya yi aikin yi wa kasa hidima a Hedikwatar Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) da ke Abuja. Daga nan ya zama Mataimaki na Musamman ga Mai Girma Gwamnan Jihar Zamfara, Dr. Bello Muhammad (Matawallen Maradun) daga shekarar 2022 zuwa 2023.

A shekarar 2013, ya rike mukamin Sakataren Kungiyar Daliban Jihar Zamfara (ZAMSSA) reshen Jami’ar Bayero Kano, sannan a shekarar 2012 ya kasance Shugaban Kungiyar Arewa Development and Empowerment Foundation (ADEF).

Yanzu haka yana ci gaba da karatun digirin digirgir a fannin Nazarin Jagoranci (Leadership Studies – MLS) a Makarantar Sojin Najeriya (Nigerian Defence Academy – NDA), da ke Jihar Kaduna.

Mr. Abubakar haziki ne, kuma gogaggen masani ne wajen jagoranci da tafiyar da al’amuran shugabanci da gudanarwa. Ana sa ran zai kawo gagarumar gudunmawa da basira a sabuwar rawar da zai taka, musamman a bangaren siyasar gida da na kasashen waje, da kuma tsara da aiwatar da manufofi, a sabon matsayinsa.

Muna taya shi murna da fatan alheri!

Innalillahi wa'inna ilaihiraj'un!Innalillahi wa'inna ilaihiraj'un!!Innalillahi wa'inna ilaihiraj'un!!!Allah maɗaukakin s...
21/06/2025

Innalillahi wa'inna ilaihiraj'un!
Innalillahi wa'inna ilaihiraj'un!!
Innalillahi wa'inna ilaihiraj'un!!!

Allah maɗaukakin sarki ya yiwa Mal. Adam Tela rasuwa cikin daren nan na Assabar 21st June 2025.

Za a yi sallar janaza a masallacin Rabi'a Gusau, da misalin karfe goma na safiyar yau.

Allah Ubangiji ya jiƙansa ya gafarta masa ya sa Aljanna ce makomarsa.

Address


Alerts

Be the first to know and let us send you an email when STV online posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

  • Address
  • Telephone
  • Alerts
  • Claim ownership or report listing
  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share