Itz Abdul aziz Abdulrashid Chediya

Itz Abdul aziz Abdulrashid Chediya Dan Allah Duk Lokacin Da Ka Riski Labarin Mutuwa Ta To Dan Allah Kayafe Mani Nima Nayafe Maka๐Ÿ™๐Ÿ™

THIS IS ZAMFARA STATELocation - North WestExistence:  It was  created on October 1st 1996 from Sokoto State Landmass: 39...
08/12/2024

THIS IS ZAMFARA STATE

Location - North West

Existence: It was created on October 1st 1996 from Sokoto State

Landmass: 39,762 km2 (7th of 36th Largest State)

Capital: GUSAU

Nickname: Farming Is Our Pride

Major Towns: Gusau, Kaura, Namoda, Talata Mafara

Neighbouring States: Sokoto, Niger, Kaduna, Kebbi, Katsina and Niger Republic ๐Ÿ‡ณ๐Ÿ‡ช

Population: Estimated 4,278,873

GDP- $11.18 billion (Ranked 32nd of 36th )

GDP Per Capital - $2,108 (Ranked 30th of 37th)

HDI: 0.392 (Low, Ranked 34th of 37th

Tribes: Hausa, Fulani (Majority), Gwari, Kamuku, Kambari, Dukawa, Bussawa and Zabarma.

Tourist Sites: Kwatarkwashi Rock/Natural Spring, Kiyawa City Walls, Namoda's Tomb

LGA: 14

Religion: Muslims

Universities: 3 ( Both Public and Private)

Healthcare Centres: 747 ( Both Public and Private)

Airport: None

๐Ÿ“ธ Zamfara Govt

03/10/2024

Allah Kasa Itace ฦ˜arshen Furcin mu!
๐˜“๐˜ข ๐˜ช๐˜ญ๐˜ข๐˜ฉ๐˜ข ๐˜ช๐˜ญ๐˜ญ๐˜ข๐˜ญ๐˜ญ๐˜ข๐˜ฉ๐˜ถ ๐˜”๐˜ถ๐˜ฉ๐˜ข๐˜ฎ๐˜ฎ๐˜ข๐˜ฅ๐˜ถ๐˜ณ ๐˜ณ๐˜ข๐˜ด๐˜ถ๐˜ญ๐˜ถ๐˜ญ๐˜ญ๐˜ข๐˜ฉ
๏ทบ S A W

dare Yana Karatowa Yanzu Haka a Garin Barno Ta Maiduguri Muliyiyoyin Bayin Allah Basusan ina Zasuje Su Kwana Ba Basusan ...
11/09/2024

dare Yana Karatowa Yanzu Haka a Garin Barno Ta Maiduguri Muliyiyoyin Bayin Allah Basusan ina Zasuje Su Kwana Ba

Basusan ina Zasuce Suci Abunci Ko Fakewa Ba Yaro da Babba Mata da Maza Jarirai da tsofaffi Basu da Wata Mafaka Sai Taimakon Allah ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ๐Ÿ˜ญ

LABARIN MUTUWA!!!*********************Wata rana Manzon Allah (saww) ya shigo Masallacinsa sai ya tarar da wasu Mutane su...
27/03/2024

LABARIN MUTUWA!!!
*********************
Wata rana Manzon Allah (saww) ya shigo Masallacinsa sai ya tarar da wasu Mutane suna ta zance suna dariya.

Sai yace musu: "Amma da ace kuna tunowa da Mai yanke jin dadi (Mutuwa) da wannan ya shagaltar daku daga wannan abinda nake gani.

Ku yawaita Ambaton mutuwa domin wallahi babu wata rana da zata wuce fache sai QABARI (yayi ma kansa kirari) yana cewa:

"NINE GIDAN BAQUNTAKA! NINE GIDAN KADAITAKA!! NINE GIDAN TURBAYA!! KUMA NINE GIDAN TSUTSOTSI!!"

Idan aka zo binne Mumini acikin Qabarinsa, sai Qabarin yace masa:

"MARHABAN WA AHLAN.. WALLAHI KA KASANCE DAGA CIKIN MAFI SOYUWAR MUTANE AGARENI ACIKIN MASU TAFIYA ADORON QASA..

YANZU IDAN AN BINNEKA ACIKINA, NINE SUTURARKA NI ZAN AIKATA MAKA SAKAMAKON IRIN ABINDA KA KASANCE KANA AIKATAWA NE".

Nan take za'a fadada masa Qabarinsa har iyakar ganinsa, Kuma za'a bude masa Qofa zuwa gidansa na Aljannah.

Amma idan akazo za'a binne Kafiri ko Fajiri (Mai aikata manyan laifuka) Sai Qabarinsa yace masa:

"BA'A MARABA DAKAI, KUMA BA'A MURNA DA ZUWANKA.

KUMA WALLAHI KANA DAGA CIKIN MUTANEN DA NAFI QINSU DAGA MASU TAFIYA ADORON QASA.

YAU ZA'A BINNEKA ACIKINA, NINE SUTURARKA, KUMA ZAN AIKATA MAKA SAKAMAKON IRIN AYYUKAN DAKA KASANCE KANA AIKATAWA".

Nan take sai Qabarin ya matseshi, har sai Qasusuwan hakarkarinsa sun shige cikin junansu.

(Sai Manzon Allah ya sanya yatsunsa cikin junansu -abisa misali).

Sannan za'a turo masa wasu Manyan MACIZAI GUDA SABA'IN (MASU MIYAGUN KAMANNI).

DA ACE 'DAYAN CIKINSU ZAI HURA QASAR DUNIYAR NAN DA BAKINSA, DA HAR ABADA DUNIYAR NAN BA ZATA TA'BA TSIRO DA CIYAWA BA.

ZASU YI TA SARANSA, SUNA CIZONSA HAR ZUWA LOKACIN DA ZA'A TAFI FILIN HISABI."

- Imam Tirmizy ne ya fitar da Hadisin. sannan Ibnul Jawzy ma ya kawoshi acikin babi na biyu acikin littafinsa mai suna AHWALUL QUBOUR.

Inna lillahi wa inna ilaihi raji'un!!

NAZARI DAGA ZAUREN FIQHU

Daga cikin jarabawar da Allah Ya ke yiwa Malamai da mutanen kirki, shine izgilancin fasiฦ™ai da wawaye.Ayoyin ฦ™arshen Sur...
03/03/2024

Daga cikin jarabawar da Allah Ya ke yiwa Malamai da mutanen kirki, shine izgilancin fasiฦ™ai da wawaye.

Ayoyin ฦ™arshen Suratul Mudaffifeen, sun isa su kwantar da hankalin duk mutumin kirki akan wannan jarabawa.
Copies

03/03/2024

Wllh ! Wllh ! Wllh !
Yanzu Za Kaga Yan Halak
Sun Amsa
Muhammadur Rasulullah โœ…๏ทบโœ…

26/02/2024

Ranar tashin alkiyama kowa zai tashi tare da wanda yakeso Ya Allah kasa Mutashi tare da mafificin Halitta
Annabi Muhammad (S A W)

Yana ta ฦ™oฦ™arin sare bishiyar da gatarinsa, amma a lokacin da ya gaji kuma, sai ya kwanta a ฦ™arฦ™ashin inuwarta yana huta...
26/02/2024

Yana ta ฦ™oฦ™arin sare bishiyar da gatarinsa, amma a lokacin da ya gaji kuma, sai ya kwanta a ฦ™arฦ™ashin inuwarta yana hutawa.

Kar ka yi mamaki, haka wasu mutanen suke tare da kai, suna amfana da kai amma suna ฦ™oฦ™arin ganin ka faษ—i.

Allah Ya sa mu dace.

Some Way in Nigeria ๐Ÿ‡ณ๐Ÿ‡ฌ๐Ÿ‡ณ๐Ÿ‡ฌ๐Ÿ‡ณ๐Ÿ‡ฌ
17/02/2024

Some Way in Nigeria ๐Ÿ‡ณ๐Ÿ‡ฌ๐Ÿ‡ณ๐Ÿ‡ฌ๐Ÿ‡ณ๐Ÿ‡ฌ

11/01/2024

๐Ÿ„CIRE GIRMAN KAI ๐ŸŒท

๐Ÿ’SAI KA/KI RUBUTA ๐ŸŒน
๏ทบ
๐Ÿ•‹โค๏ธ(S....A....W) โค๏ธ๐Ÿ•‹

04/04/2023

Breaker kataษ“o wa kanka fa wannan karon ๐Ÿ™„๐Ÿ™„๐Ÿ™„

07/02/2023

H.E Dr Dauda Lawal Dare phd Gamjin Gusau Gwamnan jihar Zamfara

Address

Gwarimfa
Abuja
LIKEFATHERLIKESON

Telephone

+2347068433244

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Itz Abdul aziz Abdulrashid Chediya posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share