Wata Shari a,Sai Alahira

Wata Shari a,Sai Alahira Wata Shari a,Sai Alahira jarida ce dazata rika kawo muku labarai na gida Najeriya dama na wasu sassan Duniya

Mai so yayi CommentZanhadaka da ita
17/04/2025

Mai so yayi Comment
Zanhadaka da ita

Anga jaririn wata a kasar SaudiyaGobe idan Allah yakaimu Shine Sallah na Azumi WatoGOBEKARAMAR SALLAH
29/03/2025

Anga jaririn wata a kasar Saudiya
Gobe idan Allah yakaimu Shine Sallah na Azumi Wato
GOBE
KARAMAR SALLAH

Yadda aka yi kisan gilla ga wasu mafarauta 'yan Arewa da ke kan hanyar dawowa gida jihar Kano daga garin Fatakwal Rahota...
28/03/2025

Yadda aka yi kisan gilla ga wasu mafarauta 'yan Arewa da ke kan hanyar dawowa gida jihar Kano daga garin Fatakwal

Rahotanni sun ce yan banga a garin UROMI da ke jihar EDO ne s**a tsaresu bayan sun gansu dauke da bindiga harba ka labe sai kawai s**a ce ai barayin daji ne.

Kan ka ce me an banka musu wuta s**a kone kurmus

Innalillahi wa Inna ilaihi rajiunAllah yayiwa karkuxu rasuwa.Allah yajikansa
25/03/2025

Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun
Allah yayiwa karkuxu rasuwa.Allah yajikansa

DA DUMI DUMIWata yarinya Mai Suna Kiristi mabiyiyar addinin kiristaci cewa tayi...
24/03/2025

DA DUMI DUMI

Wata yarinya Mai Suna Kiristi mabiyiyar addinin kiristaci cewa tayi...

Da Dumi Dumi •|• Jami'an tsaro a jihar Bauchi sun k**a Jamil malamin Izala, bisa samun sa da laifi wajan tauye darajar d...
21/03/2025

Da Dumi Dumi •|• Jami'an tsaro a jihar Bauchi sun k**a Jamil malamin Izala, bisa samun sa da laifi wajan tauye darajar duk wani abu daya danganci Manzon Allah Sallallahu alaihi Wasallam tare da cire ladabi gare sa lokacin da yake hakaito sa a magana , wannan dai yabiyo bayan koke da kungiyar masoya Manzon Allah ne ta shigar a kansa.

Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun.A yau laraba wata motar tankar Mai tak**a da wuta a kan hanyar titin Abuja zuwa Jahar ...
19/03/2025

Innalillahi wa Inna ilaihi rajiun.

A yau laraba wata motar tankar Mai tak**a da wuta a kan hanyar titin Abuja zuwa Jahar Nasarawa
Inda gobarar tayi sanadiyar mutuwar mutane da dama

Gyara Daga Fadar Shugabab KasaA wani gyara da gwamnatin tarayya ta yi game da nade-naden da ta yi, ta gano cewa ta yi ku...
24/01/2025

Gyara Daga Fadar Shugabab Kasa

A wani gyara da gwamnatin tarayya ta yi game da nade-naden da ta yi, ta gano cewa ta yi kuskure wajen bayyana sunan Ambasada Abubakar Shehu Wurno a matsayin shugaban hukumar kula da tsibirin Sokoto-Rima River Basin a maimakon Honarabul Bello Yahaya Wurno.

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa sunan da ta sanar da farko na Ambasada Abubakar Shuhu Wurno ta sanar ne a bisa kuskure.

Mai Baiwa Shugaban Ƙasa Shawara akan harkokin tsaro Mallam Nuhu Ribadu ya ƙaddamar da shirin  yaki da miyagun kwayoyi ba...
24/01/2025

Mai Baiwa Shugaban Ƙasa Shawara akan harkokin tsaro Mallam Nuhu Ribadu ya ƙaddamar da shirin yaki da miyagun kwayoyi bayan an k**a fiye da kwantena 250 na haramtattun kwayoyi a wasu tashoshin jiragen ruwa na Najeriya.

An k**a sama da kwantena 250 na Kwayar Tramadol da wasu abubuwa masu hadari a tashoshin ruwan Najeriya, lamarin da ya sa Mallam Ribadu ya ayyana yaki da safarar miyagun kwayoyi a ƙasar. An kafa kwamitin da ya kunshi hukumomi da dama da s**a hada da ofishin mai baiwa shugaban kasa shawara akan harkokin tsaro, Hukumar Kwastam, Hukumar Yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta NDLEA, hukumar NAFDAC, da kuma rundunar Sojoji, domin binciken wadanda s**a mallaki wadannan miyagun kwayoyi, tare da kwace su da lalata su, da kuma tabbatar da tsaron tashoshin ruwa da iyakokin kasar nan.

Shaye-shayen miyagun kwayoyi na daga abubuwan da suke haifar da munanan laifuka da rashin tsaro, wanda ke haifar da babban hatsari ga lafiyar jama'a da zaman lafiyar kasa. Wannan yunƙuri mataki ne na wargaza hanyoyin laifuka da ake amfani da su wajen cinikin miyagun kwayoyi da tabbatar da aminci da walwalar 'yan Najeriya.

YANZU-YANZU: Ana Zargin 'Yan Tä'áddå Da Yunkurin Kai Hare-Hare A Wasu Muhimman Wurare A Jihar KanoDaga Muhammad Kwairi W...
24/01/2025

YANZU-YANZU: Ana Zargin 'Yan Tä'áddå Da Yunkurin Kai Hare-Hare A Wasu Muhimman Wurare A Jihar Kano

Daga Muhammad Kwairi Waziri

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta sanar da jama’ar jihar kan rahotannin sirri na wani shiri da ake zargin ‘yan ta’adda na shirin kai hari a wasu wurare masu muhimmanci a fadin jihar.

A cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar (PPRO), SP Abdullahi Haruna Kiyawa ya sanya wa hannu, ‘yan sandan sun bukaci mazauna yankin da su yi taka-tsan-tsan tare da kaucewa wuraren cunkoson jama’a har sai jami'an tsaro sun gano gaskiyar al'amarin.

Sanarwar ta ci gaba da cewa, “Rundunar ‘yan sandan jihar Kano tare da hadin gwiwar wasu jami’an tsaro sun samu rahotannin sirri na wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne da ke shirin kaddamar da hare-hare a wuraren taruwar jama’a a wasu muhimman wurare a jihar Kano.

"A saboda haka, muna kira ga mazauna garin da su yi taka tsantsan tare da guje wa cunkoson jama'a har sai an samu sanarwa na matakin kariya tare da korar maharan."

Sanarwar ta kara da cewa, domin tunkarar wannan barazana, ‘yan sanda sun tura kwararru jami'an ta zuwa sassan da ake zargin kai harin da mak**ai masu yawa.

Kuma hukumar ta bada damar tuntuɓar su ta 08169884988 ko 07067157218 don bayar da rahotannin kan abinda ake zargin.

Ana kuma ƙarfafa mazauna wurin da su kai rahoton gaggawa ko abubuwan da ba a saba gani ba ga ofishin 'yan sanda mafi kusa ko tuntuɓar Rundunar kai tsaye ta layukan gaggawar gaggawa: 08032419754, 08123821575, ko 09029292926.

Sufeto Linus Monday Kenan Da Aka K**a, Laifinsa Shine Ya Cigaba Da Binciken Ababen Hawa Yana Karbar Na Kashewa Bayan Ya ...
24/01/2025

Sufeto Linus Monday Kenan Da Aka K**a, Laifinsa Shine Ya Cigaba Da Binciken Ababen Hawa Yana Karbar Na Kashewa Bayan Ya Yi Ritaya

Me za ku ce?

Waɗanda s**a shirya gasar wanda ya fi kowa daɗewa da iya jima'i sun shiga hannuWakilin mu Murtala HasanJami'an Hisbah a ...
24/01/2025

Waɗanda s**a shirya gasar wanda ya fi kowa daɗewa da iya jima'i sun shiga hannu

Wakilin mu Murtala Hasan

Jami'an Hisbah a jihar Sakkwato sun k**a wasu matasa a wani wuri da a ke kira Plus Center dake kan titin Maiduguri a jihar.

Hukumar ta ce ta samu labarin ne ta hanyar jami'anta na sirri inda s**a yi ma wajen dirar mikiya kuma s**a k**a mahalarta taron.

Hisbah ta ce ta k**a wadanda a ke zargin da kayan ƙara ƙarfin maza tare da wasu abubuwa da zasu yi amfani da su a wajen dan gane tsakanin macen da namiji wa ya fi daɗewa da kuma iya jima'i.

Yanzu haka dai muna kan bincike kuma da zarar mun kammala zamu miƙa su gaban kotu.

Address

Zone3
Abuja
303003

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Wata Shari a,Sai Alahira posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Wata Shari a,Sai Alahira:

Share