Karkara News Hausa

Karkara News Hausa Tashar karkara News Hausa mai yada labarai da shirye-shirye cikin harshen Hausa, don bayyana ra'ayin ku ko tallata haja,ku tuntubi (09160996199) (09070601112)

01/05/2025

Big shout out to my newest top fans! Anas Bala, Kabiru Abubakar Kabiru Abubakar, Abban AmFat, Halifa Lawan Musa

A karon farko Za a haşka film din Hausa a kasar saudiyya
09/12/2024

A karon farko Za a haşka film din Hausa a kasar saudiyya

07/12/2024

Big shout out to my newest top fans! Muazu Muhammad Salawa, Anas Bala

07/12/2024

Big shout out to my new rising fans! Abban AmFat

Ko dai auren ya mutu ne? Bayan ta gama biyan kudin jirgi ta je har dakin Ka'abah ta tsine masa, kwatsam sai gashi an han...
06/12/2024

Ko dai auren ya mutu ne?

Bayan ta gama biyan kudin jirgi ta je har dakin Ka'abah ta tsine masa, kwatsam sai gashi an hangi Sadiya Haruna da tsohon mijinta Al-Ameen G Fresh sun hadu a wajen biki sun cashe har yana yiwa tsohuwar matar tashi liƙin kuɗi...

Ko dai auren ya mutu ne ko kuwa dama haka al'adar mutanen Arewa take?

YANZU-YANZU :akwai yiwuwar majalisa zata ladabtar da barau jibirin  kokuma tsigeshi daga mukamin taimakin shugaban majal...
06/12/2024

YANZU-YANZU :akwai yiwuwar majalisa zata ladabtar da barau jibirin kokuma tsigeshi daga mukamin taimakin shugaban majalisa saboda sharara kary@ kabatun dokar haraji bayan da barau JIBRIN.

yafito yace majalisa ta dakatar da aiki akan dokar harajin tinubu sai dai shugaban majalisa senator akpabio ya karyat@shi yace dokar harajin tinubu tananan a majalisa daram Kuma Babu Wanda ya isa Yahana cigaba da aiki akan dokar harajin

03/12/2024

Shout out to my newest followers! Excited to have you onboard! Mustapha Madaki, Abban Mahamud Zumbulawa

YANZU-YANZU : Sheikh Ibrahim Maƙari ya zama mutum na farko da ya fi kowa ilimin hadisi a Nahiyar Afrika.An zaɓi Farfesa ...
03/12/2024

YANZU-YANZU : Sheikh Ibrahim Maƙari ya zama mutum na farko da ya fi kowa ilimin hadisi a Nahiyar Afrika.

An zaɓi Farfesa Sheikh Prof. Ibrahim Maqari daga Najeriya a matsayin wanda ya fi kowa ilimin sanin Hadisan MANZON ALLAH SAW a kaf nahiyar Afrika

Barbara Jami'ar Musulunci ta farko wato Al'azahar da ke ƙasar Masar ta ayyana babban limamin Najeriya Professor Ibrahim Maqari a matsayin wanda ya fi kowa ilimin sanin Hadisan MANZON ALLAH SAW da Fiqhu.

Shugaban Koriya ta Kudu ya ayyana dokar ta-baci ta soja a fadin kasar.A yau, shugaban kasar Koriya ta Kudu ya ayyana dok...
03/12/2024

Shugaban Koriya ta Kudu ya ayyana dokar ta-baci ta soja a fadin kasar.

A yau, shugaban kasar Koriya ta Kudu ya ayyana dokar ta-baci ta soja a duk fadin kasar, Gwamnatin kasar tayi kira ga al’ummar Koriya ta Kudu su kasance masu bin doka yayin da ake ci gaba da fuskantar wannan yanayi.

Karkara News Hausa

🇹🇷🇮🇱 Erdogan yayi jigilar mai zuwa ga Netyanahu kwanaki biyu da s**a gabataAn gano cewa Tankar Mai na Turkiyya "TRANS FJ...
02/12/2024

🇹🇷🇮🇱 Erdogan yayi jigilar mai zuwa ga Netyanahu kwanaki biyu da s**a gabata

An gano cewa Tankar Mai na Turkiyya "TRANS FJORD" tana jigila daga Yalova Turkiyya, zuwa Haifa ta Isra'ila.

In ban da rashin sani, dokar harajin Tinubu ribar ƙafa ce ga Ƴan Arewa  - Jibrin Kofa“A tarihin Najeriya wannan ne karon...
02/12/2024

In ban da rashin sani, dokar harajin Tinubu ribar ƙafa ce ga Ƴan Arewa - Jibrin Kofa

“A tarihin Najeriya wannan ne karon farko da za a cire wa talaka harajin VAT daga kan kayan abinci.”

Premium Times Hausa
In ban da rashin sani, dokar harajin Tinubu ribar ƙafa ce ga Ƴan Arewa – Jibrin Kofa
Premium Times HausabyPremium Times Hausa December 1, 2024
In ban da rashin sani, dokar harajin Tinubu ribar ƙafa ce ga Ƴan Arewa – Jibrin Kofa
A yayin da ake cigaba da dambarwa kan batun sake fasalin haraji a Najeriya da gwamnatin shugaban ƙasa Bola Tinubu ta gabatar wa da majalisun ƙasar domin neman sahalewarsu.

Ana cigaba da samun ra’ayoyi mabambanta da ke nuna goyon baya ko s**ar waɗannan ƙudurori.

Abdulmumini Jibrin Kofa, ɗan majalisa mai wakiltar Ƙiru da Bebeji daga Kano ya ce ko kaɗan babu wani abin cutarwa tattare da ƙudurorin dokar da shugaban ƙasa Bola Tinubu ya gabatar da musu da shi a majalisa.

Kofa ya ce, “na shafe shekaru huɗu a matsayin shugaban kwamitin kuɗi, don haka ba abu ne nake yi da ka ba. In ga kaso kusan 90 da suke cikin wannan sabuwar dokar, abubuwa ne da muka daɗe tun ina ciyaman na kwamitin kuɗi, muke ta ƙoƙarin gwamnatin tarayya ta yi. A canza dokar harajin Najeriya a sanya waɗannan abubuwa kuma waɗannan abubuwa da ake magana, wallahi tallahi ba abubuwa ne da za su cutar da talaka ba.” in ji Kofa.

Haka kuma ya ƙaryata batun da ake na an ƙara wa talaka haraji a wannan doka, inda ya ce wannan zargi ba gaskiya ba ne.

Kofa ya ce, “sake fasalin haraji abu ne da zai shafi dukkan jihohin Najeriya ba wai iya Arewa ba.”

Sannan ya ce akwai alfanu mai yawa da talaka zai samu idan aka tabbatar da wannan ƙuduri. Ya buga misali da cewa, “A tarihin Najeriya wannan ne karon farko da za a cire wa talaka harajin VAT daga kan kayan abinci.”

Ya ce hatta harkar ilimi da lafiya duk an cire musu harajin VAT.

Har’ila yau ya ce, talaka zai samu tagomashi ta fuskar mafi ƙarancin albashi da aka yi a kwanakin baya, domin duk wanda albashinsa mafi ƙarancin ne, to ba zai

A Yanzu Ko Wurin Taro Ko Gidan Mai Ba Na Iya Zuwa Saboda Yadda Jama'a Suke Rububi Na Tsabar Farin Jini, Hakan Ya Sa Wasu...
01/12/2024

A Yanzu Ko Wurin Taro Ko Gidan Mai Ba Na Iya Zuwa Saboda Yadda Jama'a Suke Rububi Na Tsabar Farin Jini, Hakan Ya Sa Wasu Malamai Suke Jin Haushina Saboda Irin Jinin Da Nake Da Shi ,

~Inji Sheik Idris Dutsen Tanshi

Address

Abuja

Telephone

+2349160996199

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Karkara News Hausa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Karkara News Hausa:

Share