Premiere Hausa magazine

Premiere Hausa magazine ilmantarwa/nishadantarwa

LABARAN GIDA NIGERIA | LABARAN WAJE| HARSHEN HAUSA DA TURANCI| MUJALLARMU AL'UMMARMU MALLAKIN ABDULLAHI ASHIRU FUNTUA
PREMIERE HAUSA MAGAZINE
BILINGUAL
GA MASU SON TALLATA HAJARSU 08032210254

02/07/2025

100k giveaway now

✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️*MAJOR DOCUMENTS TO PUT IN PLACE BEFORE GOING TO CAMP!!!*➡️ B.sc/HND result➡️ ND result➡️ School ID card...
02/07/2025

✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️✳️
*MAJOR DOCUMENTS TO PUT IN PLACE BEFORE GOING TO CAMP!!!*

➡️ B.sc/HND result
➡️ ND result
➡️ School ID card
➡️ Medical fitness certificate
➡️ Green card

For more information and updates on NYSC, join our group below 👇
https://whatsapp.com/channel/0029VbBMmUiBfxo4C6ze1S3P

Abu Abba mai capacityInternational  Frequency.I'm  assured you guys Dr. Abdullahi Umar Ganduje OFR  is the Vice presiden...
29/06/2025

Abu Abba mai capacity
International Frequency.
I'm assured you guys Dr. Abdullahi Umar Ganduje OFR is the Vice president and he is our next .......After ABAT

Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Jita-jitar Sauya Sakataren Gwamnati AkumeFadar Shugaban Kasa ta karyata jita-jitar da ke ...
29/06/2025

Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Jita-jitar Sauya Sakataren Gwamnati Akume

Fadar Shugaban Kasa ta karyata jita-jitar da ke yawo a kafafen Sada zumunta cewa an sauya Sanata George Akume daga mukaminsa na Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), tana mai bayyana rahoton a matsayin karya da mara tushe.

Wannan bayani ya fito ne a ranar Asabar, 28 ga Yuni, 2025, daga mai ba Shugaban Kasa shawara ta musamman kan harkokin labarai da dabarun mulki, Bayo Onanuga, wanda ya tabbatar da cewa Sanata Akume har yanzu shi ne sakataren gwamnatin tarayya babu wani sabon nadin da aka yi.

Shugaba Bola Ahmed Tinubu, wanda ke halartar wata ziyara aiki a ƙasar Saint Lucia, bai sanar da wani sauyi a ofishin sakataren gwamnati ba.

“Bayanan da ke yawo cewa an sauya Akume ba gaskiya ba ne. Wadanda ke son tayar da zaune tsaye ne s**a kirkiri wannan labarin. Jama’a su yi watsi da wannan labari na bogi,” in ji sanarwar.

Fadar Shugaban Kasa ta shawarci 'yan Najeriya da kafafen yada labarai su rika tantance gaskiyar labarai daga sahihan majiyoyi kafin yada su.

Breaking news: Anambra School Defeats UK Schools, Others to Emerge Champions of Inaugural UK-Nigeria Competition
23/06/2025

Breaking news: Anambra School Defeats UK Schools, Others to Emerge Champions of Inaugural UK-Nigeria Competition

RUBUTUN HAUSA NA AINIHI BA LATIN BA, BA AJAMI BAYau aka gudanar da taro a kan asalin baƙaƙen Hausa tun kafin zuwan rubut...
23/06/2025

RUBUTUN HAUSA NA AINIHI BA LATIN BA, BA AJAMI BA

Yau aka gudanar da taro a kan asalin baƙaƙen Hausa tun kafin zuwan rubutun abajada.

An samo alamomin daga masu bayar da magungunan gargajiya ta hanyar taskace sassaƙe da saiwoyi da ganyaye da kauci da kuma ɓawo.

Wani masani daga Jami'ar ƙasar Nijar Dr. Korao Hamadou, shi ya gabatar da waɗannan alamomi a gaban manyan malaman harshen Hausa yau a jami'ar Bayero Kano. Ya kuma kafa hujja da cewa, irin waɗannan alamomi su ne na farko a wajen samar da rubutu a duniya.

Masanin ya kawo sunayen manyan litattafan tarihi da na addinin Musulunci da suke nuna cewa lallai Hausawa ne s**a fara samar da wani abin rubutawa da irin waɗannan alamomi.

Manyan malaman harshen Hausa da na Tarihi sun tafka muhawara mai a kan waɗannan alamomi.

Ana sa ran nan gaba za a yi wani taron masana ilimin kimiyyar harshe da masana tarihi da al'adu, domin samar da matsaya a kan waɗannan alamomi.

Allah ya kai mu, Amin.

Hoto📸 Kabiru Yusuf Fagge

Mutum Daya Tilo da ya tsira Daga hatsarin jirgin Saman da ya faru yau a India Mai dauke da fasinjoji 242Mutumin Mai Shek...
12/06/2025

Mutum Daya Tilo da ya tsira Daga hatsarin jirgin Saman da ya faru yau a India Mai dauke da fasinjoji 242
Mutumin Mai Shekaru 38 yayi tsalle ne ya fita ta kofar gaggawa
Moral lesson.

The front section of the Air India flight that crashed shortly after taking off from Sardar Vallabhbhai Patel Internatio...
12/06/2025

The front section of the Air India flight that crashed shortly after taking off from Sardar Vallabhbhai Patel International Airport in Ahmedabad landed on the roof of the resident doctors’ hostel at BJ Medical College.

The London-bound flight was carrying 242 people. Among them were 169 Indian nationals, 53 British nationals, one Canadian national, and seven Portuguese nationals.

Air India’s statement released at 3:19 PM IST on 12 June 2025 reads:

“Air India confirms that flight AI171, from Ahmedabad to London Gatwick, was involved in an accident today after take-off.

The flight, which departed from Ahmedabad at 1338 hrs, was carrying 242 passengers and crew members on board the Boeing 787-8 aircraft. Of these, 169 are Indian nationals, 53 are British nationals, 1 Canadian national and 7 Portuguese nationals.

The injured are being taken to the nearest hospitals.

We have also set up a dedicated passenger hotline number 1800 5691 444 to provide more information.

Air India is giving its full cooperation to the authorities investigating this incident.”

The Directorate General of Civil Aviation (DGCA) statement, released at 2:38 PM IST on 12 June 2025, says:

“The aircraft departed from Ahmedabad at 13:39 IST. It gave a Mayday call to ATC, after which there was no further response from the aircraft.”

Union Home Minister Amit Shah reacted to the news on X at 3:31 PM IST before leaving for Ahmedabad: “Pained beyond words by the tragic plane crash in Ahmedabad. Disaster response forces have been quickly rushed to the crash site. Spoke with the Gujarat Chief Minister Shri Bhupendra Patel, Home Minister Shri Harsh Sanghavi, and Commissioner of Police Ahmedabad to assess the situation.”

Prime Minister Narendra Modi said on X at 4:05 PM IST, “The tragedy in Ahmedabad has stunned and saddened us. It is heartbreaking beyond words. In this sad hour, my thoughts are with everyone affected by it. Have been in touch with Ministers and authorities who are working to assist t

  ADEKUNKLEshine cikakken sunan shafin da aka wallafa zance binciken Idris Abubakar (Dadiyata).Duk da yanzu awa 3 das**a...
12/06/2025


ADEKUNKLE
shine cikakken sunan shafin da aka wallafa zance binciken Idris Abubakar (Dadiyata).
Duk da yanzu awa 3 das**a wuce tafito tayi bayani kan ita ba yar jarida bace.

Awa 48 das**a wuce labaran da tasaki na Rasuwar DADIYATA yajawo cece kuce akafar sadarwa ta Facebook da bukatar bada hujjoji akan tabbacin mutuwarsa da jamaa suke tambaya.

DAMILOLA ADEKUNLE ta wallafa a shafinta cewa idan lawyoyinta sungama tattara hujjoji zata sakesu ga Al umma.
Kano, Nigeria
Abba Kabir Yusuf
Your excellency Ataimaka akara bincike akan Dadiyata ALLAH YABAYYANA GASKIYA.

Kamar yanda K-TIMES s**a rawaitoMurja Kunya ta samu Babban Mukami a Hukumar EFCC da CBNA wani sabon mataki mai tasiri da...
29/05/2025

Kamar yanda K-TIMES s**a rawaito
Murja Kunya ta samu Babban Mukami a Hukumar EFCC da CBN

A wani sabon mataki mai tasiri da nuni da gyara, kotun ta umarci cewa daga yanzu Murja ta zama jakadiyar EFCC da CBN a dandalin sada zumunta domin wayar da kai kan illar wulakanta Naira. Za ta rika amfani da shahararta wajen fadakar da mabiyanta dangane da girmama kudin Najeriya da kuma illar da ke tattare da cin zarafinsa.

ABIN MAMAKI: Mutumin Da Aka Saka Hotonsa A Jikin 'Blue Band' A Lokacin Kuruciyarsa Da Sunan Talla, Ya Ce Shi Ma Yanzu Ku...
28/05/2025

ABIN MAMAKI: Mutumin Da Aka Saka Hotonsa A Jikin 'Blue Band' A Lokacin Kuruciyarsa Da Sunan Talla, Ya Ce Shi Ma Yanzu Kudin Siyan 'Blue Band' Din Yana Gagararsa

Address

Abuja

Opening Hours

Friday 09:00 - 20:00
Saturday 00:00 - 17:00
Sunday 10:00 - 17:00

Telephone

+2348032210254

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Premiere Hausa magazine posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share