Umar Musa Matazu ll.

Umar Musa Matazu ll. Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Umar Musa Matazu ll., Digital creator, Katsina, Abuja.

Gomnan Jihar Katsina Dr. Dikko Umaru Radda Ya Jagoranci Manyan Mutanen Jihar Domin Kokawa Shugaban Kasa Tinubu Akan hali...
02/09/2025

Gomnan Jihar Katsina Dr. Dikko Umaru Radda Ya Jagoranci Manyan Mutanen Jihar Domin Kokawa Shugaban Kasa Tinubu Akan halin Tabarbarewar Tsaro a Katsina.

Allah Ya Bamu Zaman Lafiya.

Yadda Yan sandan Ingawa LG s**a k**a wasu mutane masu safarar muggan mak**ai sun nufi safana. An hannanta su hannun huku...
01/09/2025

Yadda Yan sandan Ingawa LG s**a k**a wasu mutane masu safarar muggan mak**ai sun nufi safana.

An hannanta su hannun hukuma don cigaba da bincike.

Allah ya cigaba da tona asirin masu hannu wajen wannan rashin tsaron.

Nifa an Raba Mun Hankali Anan. Me Suke Nufi ne wai? 🤔🙄
01/09/2025

Nifa an Raba Mun Hankali Anan. Me Suke Nufi ne wai? 🤔🙄

Da Naga Zuwan Gomnan Jihar Katsina Dr. Dikko Umaru Radda A Garin Mantau Inda Aka Kashe Mutane Suna Sallar Asuba Last Wee...
27/08/2025

Da Naga Zuwan Gomnan Jihar Katsina Dr. Dikko Umaru Radda A Garin Mantau Inda Aka Kashe Mutane Suna Sallar Asuba Last Week Abu biyu yazo mun a Rai.

1. Dan Allah A Wannan Hanyar Ta Ina Jami'an Tsaro Zasu bi S**ai Musu dauki a lokacin da suke cikin Matsala.

2. Ance Babu Asibiti a garin Idan dare yayi akayi Ruwa Banga yadda za'a kai marar Lafiya ko Mai Ciki Asibiti ba ta Wannan Hanyar, Dan duk kyau da karkon manyan motocin Gomnati suma saida s**a dinga liqewa cikin tabo.

Tabbas Al'ummah dayawa a kasar Nan basu San Meye ma Amfanin Gomnati a gare su ba.

Allah Ya kyauta.

An Samu hadarin saukar jirgin Kasa daga kan Layin Dogo Na Hanyar Abuja zuwa Kaduna. Allah Ya takaita Abun
26/08/2025

An Samu hadarin saukar jirgin Kasa daga kan Layin Dogo Na Hanyar Abuja zuwa Kaduna. Allah Ya takaita Abun

Watau Katsina Fa Sai Addu'ah. Jiya da daddare barayi s**a shiga Unguwar su a Katsina S**a yi Kisa S**a kuma Sace shi Da ...
26/08/2025

Watau Katsina Fa Sai Addu'ah. Jiya da daddare barayi s**a shiga Unguwar su a Katsina S**a yi Kisa S**a kuma Sace shi Da Matar da Yar su.

Allah Ya bayyana su cikin Aminci

Matsalar Tsaro A Jihar Katsina Ta Wuce Duk Inda Kuke Tunani, Infact Wallahi It's UNDERREPORTED Dan kusan kullum ne Sai a...
19/08/2025

Matsalar Tsaro A Jihar Katsina Ta Wuce Duk Inda Kuke Tunani, Infact Wallahi It's UNDERREPORTED Dan kusan kullum ne Sai an shiga wasu wuraren an kashe, an raunata, an kuma sace. Wannan Bawan Allah Mai Suna Haruna Ahmed Matazu Jiya Aka Shiga Karamar Hukumar Matazu Aka Kashe Shi tareda Dan Uwan Shi.

A Sanina dashi zan Iya Bada shedar Haruna Ahmed Matazu Tabbas Mutumin Kirki ne kwarai dagaske.

Allah Ya Gafarta Masu, Su kuma Wanda S**a Aikata Wannan Aikin Allah Kafimu Sanin Yadda Zakayi Dasu.

Allah yaba Iyalan Su Hakurin Rashi.

Ina Mika Saqon Ta'aziyyah Ga Al'ummar Karamar Hukumar Matazu, Allah Ya bamu Mafita yayi Mana Maganin Wannan masifa.

19/08/2025

TA AD'DANCI MAFI MUNI A KARAMAR HUKUMAR MALUMFASHI, KATSINA STATE.. INDA YAN TA'ADDA S**A BUDEWA MASALLATA WUTA A DAIDAI LOKACIN DA SUKE GUDANAR DA SALLAR ASUBA

Da Asubahin Ɗazu Ƴan Bindiga Sun Buɗe Wuta Ga Masallata Sun Hallaka Mutum 27 A Gidan Mantau Dake Ƙaramar Hukumar Malumfashi.

‎Ta'addancin da waɗan nan ƴan bindiga s**ai da asubahin dazu ga wasu masallata a ƙauyen gidan Mantau dake yankin Karfi, Ward cikin ƙaramar hukumar Malumfashi, shine ta'addan ci mafi muni a wannan lokaci kuma a wannan yanki na ƙaramar hukumar Malumfashi.

‎Kawo yanzu ba'a kaiga gama tantance rahotan adadin iya barnar da ƴan bindigar s**ayi ba amman dai izuwa yanzu an samu rahotan shigar ƴan ta addan dazu a ƙauyen na Gidan Mantau, sun buɗewa masallata wuta da anan take mutum 16 Allah Yayi musu cikawa.

Kana sun kashe wasu mutanan a cikin gari sun kuma ƙona wasu gidajen Al'Ummah, sun kuma raunata mutane da dama da aciki yanzu ake ƙara bada rahotan mutuwar wasu da gabadaya yanzu mutun 27 ne s**a rasa ransu a sak**akon wannan mummunan hari da ƴan ta'addan s**a kai a yau Talata 19-Aug 2025

Ƴan ta'addan sun kuma kwashi mutane mata da a kalla zasu kai 60 a yanda mutanen garin s**a ce.

Mako biyu a baya da s**a gabata mutanen yankin sunyi nasarar kashe mutum uku a cikin ƴan ta'addan kafin yanzu suyi wannan shigar da ake ganin k**ar dai dama ɗaukar fansa ƴan ta'addan s**a zo.

‎Tun dazu da Safe har yanzu haka dai halin da ake ciki mutanan yankin da wasu makusanta sun fito sun tare hanyar marabar ƙankara har zuwa hanyar kan kwanar ABU inda nan ne hanyar shigowa tsakiyar cikin garin Malumfashi, duk sun rufe hanyar babu wujen wucewa ta ababen hawa.

Ana ganin mutanan sunyi haka ne dan nuna tabbacin damuwar su ga gomnati da al,ummar duniya akan halin da suke ciki na wannan ta'addanci da yake faruwa kullum a yankin su kuma gashi anƙi a ɗauki matakin kawo ƙarshen lamarin duk da gashi Ana ta kashe su a kullum dare da rana.

‎haka idan ka shiga tsakiyar cikin garin Malumfashi nan kuma kusan duk inda ka zaga zaka ga ƴan gudun hijira ne sun kwaso kayan su sun tafi batare da sunsan ko ina s**a nufa ba, wasu makarantun firamari suma haka suna Chan a cike da mutane ƴan gudun hijra.

Idan ka ziyarci bangaren assibitoci Nan ma general Hospital assibitin kwandala dake cikin garin Malunfashi nacen cike k**ar kwata da jinin masu buƙatar agajin gaugawa da ƴan ta addan s**a harba a yau ko jiya ko kuma dai wani lokaci a cikin ƴan kwanakin nan.

ALLAH YA KAWO MANA SAUQI BAKI DAYA.

Source : Daga| Kamala Bala Kamalancy
19| Aug| 2025.

TA AD'DANCI MAFI MUNI A KARAMAR HUKUMAR MALUMFASHI, KATSINA STATE, INDA YAN TA'ADDA S**A BUDEWA MASALLATA WUTA A DAIDAI ...
19/08/2025

TA AD'DANCI MAFI MUNI A KARAMAR HUKUMAR MALUMFASHI, KATSINA STATE, INDA YAN TA'ADDA S**A BUDEWA MASALLATA WUTA A DAIDAI LOKACIN DA SUKE GUDANAR DA SALLAR ASUBA..

Da Asubahin Ɗazu Ƴan Bindiga Sun Buɗe Wuta Ga Masallata Sun Hallaka Mutum 27 A Gidan Mantau Dake Ƙaramar Hukumar Malumfashi.

‎Ta'addancin da waɗan nan ƴan bindiga s**ai da asubahin dazu ga wasu masallata a ƙauyen gidan Mantau dake yankin Karfi, Ward cikin ƙaramar hukumar Malumfashi, shine ta'addan ci mafi muni a wannan lokaci kuma a wannan yanki na ƙaramar hukumar Malumfashi.

‎Kawo yanzu ba'a kaiga gama tantance rahotan adadin iya barnar da ƴan bindigar s**ayi ba amman dai izuwa yanzu an samu rahotan shigar ƴan ta addan dazu a ƙauyen na Gidan Mantau, sun buɗewa masallata wuta da anan take mutum 16 Allah Yayi musu cikawa.

Kana sun kashe wasu mutanan a cikin gari sun kuma ƙona wasu gidajen Al'Ummah, sun kuma raunata mutane da dama da aciki yanzu ake ƙara bada rahotan mutuwar wasu da gabadaya yanzu mutun 27 ne s**a rasa ransu a sak**akon wannan mummunan hari da ƴan ta'addan s**a kai a yau Talata 19-Aug 2025

Ƴan ta'addan sun kuma kwashi mutane mata da a kalla zasu kai 60 a yanda mutanen garin s**a ce.

Mako biyu a baya da s**a gabata mutanen yankin sunyi nasarar kashe mutum uku a cikin ƴan ta'addan kafin yanzu suyi wannan shigar da ake ganin k**ar dai dama ɗaukar fansa ƴan ta'addan s**a zo.

‎Tun dazu da Safe har yanzu haka dai halin da ake ciki mutanan yankin da wasu makusanta sun fito sun tare hanyar marabar ƙankara har zuwa hanyar kan kwanar ABU inda nan ne hanyar shigowa tsakiyar cikin garin Malumfashi, duk sun rufe hanyar babu wujen wucewa ta ababen hawa.

Ana ganin mutanan sunyi haka ne dan nuna tabbacin damuwar su ga gomnati da al,ummar duniya akan halin da suke ciki na wannan ta'addanci da yake faruwa kullum a yankin su kuma gashi anƙi a ɗauki matakin kawo ƙarshen lamarin duk da gashi Ana ta kashe su a kullum dare da rana.

‎haka idan ka shiga tsakiyar cikin garin Malumfashi nan kuma kusan duk inda ka zaga zaka ga ƴan gudun hijira ne sun kwaso kayan su sun tafi batare da sunsan ko ina s**a nufa ba, wasu makarantun firamari suma haka suna Chan a cike da mutane ƴan gudun hijra.

Idan ka ziyarci bangaren assibitoci Nan ma general Hospital assibitin kwandala dake cikin garin Malunfashi nacen cike k**ar kwata da jinin masu buƙatar agajin gaugawa da ƴan ta addan s**a harba a yau ko jiya ko kuma dai wani lokaci a cikin ƴan kwanakin nan.

ALLAH YA KAWO MANA SAUQI BAKI DAYA.

Source : Daga| Kamala Bala Kamalancy
19| Aug| 2025

Farashin Kayan Gona A Kasuwar Giwa Ta Jihar Kaduna A Yau  Lahadi.17/08/2025Masara 36/38kDawa 34/35kWaken soya 66/68kFari...
17/08/2025

Farashin Kayan Gona A Kasuwar Giwa Ta Jihar Kaduna A Yau Lahadi.
17/08/2025

Masara 36/38k

Dawa 34/35k

Waken soya 66/68k

Farin wake zapa 85/87k

Farin wake Misra 85/87k

Shinkafa 35/37k

Dauro 48/50k

Allah Ubangiji Ya H**e Ma Kowa Abun Siya...


Kasa da awa 24 yayi rubutu akan yabawa gwamnatin Najeriya game da kokarin da take akan tsaro, a Hanyar sa ta zuwa Abuja ...
15/08/2025

Kasa da awa 24 yayi rubutu akan yabawa gwamnatin Najeriya game da kokarin da take akan tsaro, a Hanyar sa ta zuwa Abuja Ɓarayi s**a yi awon gaba dashi.

Alh Sani Ahmad zangina Bayan ya gama ya bawa gwamnatin Najeriya akan harkar tsaro, a kan Hanyarsa zuwa Abuja Ɓarayi sunyi awon gaba dashi.

Address

Katsina
Abuja
820101

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Umar Musa Matazu ll. posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share