Coma.live

Coma.live The page that brings reliable news that you can trust. COMA' PROJECT

Abba Anwar ya kalubalanci Ganduje kan Ayyukan Harkar Ilimi a Kano ta ArewaTsohon babban sakataren yada labaran tsohon gw...
17/09/2025

Abba Anwar ya kalubalanci Ganduje kan Ayyukan Harkar Ilimi a Kano ta Arewa

Tsohon babban sakataren yada labaran tsohon gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje, Mallam Abba Anwar ya kalubalanci Ganduje, kan rashin tabuka abun a zo a gani a bangaren ilimi, k**ar yadda mataimakin shugaban majalisar dattawa Sanata Barau Jibril ke yi, a yankin Kano ta Arewa.

A cewar Abba Anwar, Sanata Barau ya zama jigon tallafawa bangaren ilimi, wanda bashi da sa'a a gaba dayan Kano ta Arewa, duba da wasu manyan ayyuka da ya gudanar, wanda s**a daga darajar ilimi a jihar Kano.

Duk da yake dai cewar shi Anwar din bai fito fili ya k**a sunan Gandujen ba, a wani rubutun sa da ya sa a shafin sa na Facebook kuma a ka buga a jaridar Daily Trust da wasu kafafen yada labarai na yanar gizo.

Amma kasancewar ya kalubalanci duk wasu masu rike da muk**ai a gwamnatin tarayya, wadanda a ka zaba da kuma wadanda a ka nada, da su ka fito daga shiyyar Kano ta Arewa. Wato bangaren da Sanata Barau ya fito. Shine kuma bangaren da Gandujen shi ma ya fito.

Ayyukan da Sanata Barau a bangaren ilimi sun hada samar da Jami'ar Kimiyya da Fasaha gwamnatin tarayya a ƙaramar hukumar Kabo, tare da ɗaukar nauyin matasa su Saba'in (70), zuwa kasashen waje dan karo karatun Digiri na Biyu a bangarori daban daban.

A bangaren jam'i'o'in ciki gida, Sanata Barau ya dauki nauyin karatun dalibai Dari Uku (300) domin yin Digiri na Biyu, a manyan jam'i'o'i irin su BUK, ABU, Jami'ar Lagos, da jami'ar Ibadan da sauran su, yayin da Sanatan ya fi maida hankali kan fannonin da a ke alfahari da su yanzu a duniya.

A bangaren masu digiri na farko, Sanata Barau Jibril ya dauki nauyin karatun dalibai sama da Dubu Biyu (2,000) domin karantar bangarorin karatu daban daban a shiyyoyin jami'ar gwamnatin tarayya ta Dutsinma da suke nan Kano, wadanda shi ne silar samar dasu.

Idan za a iya tunawa tun kafin ya zama Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, ya yi iya kokarin sa wajen ganin an bude cibiyoyin karatu na National Open University of Nigeria (NOUN), a kowace karamar hukumar da take karkashin wakilcinsa. Wato a kananan hukumomi 13 dake a Kano ta Arewa.

A don haka ne Abba Anwar ke ganin cewa lallai Sanata Barau yayi zarra wajen tallafawa bangaren, inda ya kalubalanci tsohon mai gidansa Ganduje, amma a fakaice tare da gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf su yi koyi da Sanata Barau wajen tallafawa bangaren ilimi.

Amma wani bincike da a ka yi an gano cewar tabbas Gandujen bai tallafi harkar ilimi a bangaren Kano ta Arewa din ba a gaba daya shekarunsa takwas a kan karagar gwamnatin Kano, k**ar yadda Barau din ke yi a wadannan lokuta.

Musamman idan a ka duba irin daukar nauyin karatun dalibai tululu dan karatu a ciki da wajen Najeriya ba. Musamman kuma idan a ka kalli irin fannonin ilimi na zamani da Sanatan ke daukar nauyi.

Ƴan Yahoo-Yahoo ne  s**a janyo aka sanyawa Nijeriya tsauraran matakai akan yin biza - EFCCHukumar EFCC ta ce yawaitar da...
17/09/2025

Ƴan Yahoo-Yahoo ne s**a janyo aka sanyawa Nijeriya tsauraran matakai akan yin biza - EFCC

Hukumar EFCC ta ce yawaitar damfarar yanar gizo na daga cikin dalilan da kasashen waje ke tsaurara dokokin Biza ga ‘yan Najeriya marasa laifi.

Shugaban hukumar, Ola Olukoyede, wanda CSE Coker Oyegunle ya wakilta a wani taro a Fatakwal, ya ce damfara tana lalata makomar matasa, tana jawo wa kasar asarar biliyoyin naira da kuma bata sunan Najeriya a duniya.

Ya gargadi matasa da su daina bata karfinsu a kan “yahoo-yahoo” su mayar da hankali kan kirkire-kirkire, noma, kasuwanci da masana’antar kere-kere.

EFCC ta ce damfara ba nasara bace, illa ce da ke kaisu ga asarar ‘yanci, mutunci da makoma, tare da jawo musu tsauraran sharuddan Biza a kasashen waje.

Hukumar ta kuma ce tana kara kaimi wajen yakar damfarar yanar gizo a fadin kasar, inda aka cafke masu yawa a Lagos a watan Agusta.

Daily Nigerian Hausa

Mawaƙi Dauda Abdullahi Kahutu Rarara ya bawa ɗaliba ƴar Najeriya wacce ta zo ta ɗaya a gasar Turanci a ƙasar Ingila kyau...
17/09/2025

Mawaƙi Dauda Abdullahi Kahutu Rarara ya bawa ɗaliba ƴar Najeriya wacce ta zo ta ɗaya a gasar Turanci a ƙasar Ingila kyautar Naira Miliyan Ɗaya.

Gwamnan Katsina Mallam Dikko Umaru Radɗa PhD ya umurci shugabannin ƙananan hukumomi 34 na jihar da su ɗauki S.A Maza 40,...
16/09/2025

Gwamnan Katsina Mallam Dikko Umaru Radɗa PhD ya umurci shugabannin ƙananan hukumomi 34 na jihar da su ɗauki S.A Maza 40, Mata 10 waɗanda za'a riƙa biya dubu 50 duk wata

11/09/2025

Many branches of the ASUU have voted in favor of a two-week warning strike, and a nationwide strike could start any moment.

Kano State Government declared 12th September, 2025 as work free-day.
11/09/2025

Kano State Government declared 12th September, 2025 as work free-day.

APC KANO CENTRAL ME MUKE YI NE. Nan ne stronghold din opposition ɗin mu.Kano South da North kullum Ƙara kyau take Amma K...
07/09/2025

APC KANO CENTRAL ME MUKE YI NE.

Nan ne stronghold din opposition ɗin mu.

Kano South da North kullum Ƙara kyau take Amma Kano Central har yanzu akwai sauran aiki.

Ba iya shugabanni ba, a matsayinka na ɗan jamiyya a Kano Central wacce gudun mawa kake bayarwa wurin ganin jam'iyya tayi nasara.

Tabbas muma magoya baya munada gagarumar gudun mawar da zamu bayar wurin ganin APC tayi Nasara.

Comr. Huzaifa Sabo Gwale
Chairman
APC Progressive youth organization (APC-PYO)

NNPP Kano Chairman, Hon. Hashim Sulaiman Dungurawa, expels Hon. Kofa over anti-party activities.
06/09/2025

NNPP Kano Chairman, Hon. Hashim Sulaiman Dungurawa, expels Hon. Kofa over anti-party activities.

Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) reshen jihar Kano ta sanar da korar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓ...
06/09/2025

Jam’iyyar New Nigeria People’s Party (NNPP) reshen jihar Kano ta sanar da korar ɗan majalisar wakilai mai wakiltar mazaɓar Kiru/Bebeji, Abdulmumin Jibrin Kofa, bisa zargin aikata zagon ƙasa ga jam’iyya da kuma rashin biyan kuɗin jam’iyya.

Shugaban NNPP a Kano, Hashim Sulaiman Dungurawa, ne ya bayyana hakan yayin da yake yi wa ’yan jarida jawabi ranar Asabar, inda ya ce wannan hukunci ya biyo bayan fitowar da Kofan ya yi a kafafen watsa labarai da dama yana s**ar jam’iyyar da shugabanninta.

The Federal Government of Nigeria will launch a new fuel tax system for Nigerians from January next year. Nigerians will...
05/09/2025

The Federal Government of Nigeria will launch a new fuel tax system for Nigerians from January next year.

Nigerians will start paying an additional of N45 on each litre of fuel they purchase from January 2026, when the new tax law takes effect.

Kada mutane suyi mamaki idan na fita daga jam’iyyar NNPP na shiga jam'iyyar APC ko PDP. Na kai shekarun da a siyasa zany...
04/09/2025

Kada mutane suyi mamaki idan na fita daga jam’iyyar NNPP na shiga jam'iyyar APC ko PDP. Na kai shekarun da a siyasa zanyi ra'ayina.

NYSC arrears
04/09/2025

NYSC arrears

Address

Garki
Abuja
900211

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Coma.live posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Coma.live:

Share