Taskar labarai Tv

  • Home
  • Taskar labarai Tv

Taskar labarai Tv Rariya shafin Jarida ne Dake kawo muku labarai da dumi duminsu zamu cigaba da kawo muku labarai daga sassa daban daban na kasar nan

ANA BINKA BASHI A MTN?Ga wata Gagarumar Garaɓasa🤔Zamu Koyar da darasi akan👇Yadda ake biyan bashin MTN kuma ka samu BONUS...
14/07/2023

ANA BINKA BASHI A MTN?

Ga wata Gagarumar Garaɓasa🤔

Zamu Koyar da darasi akan👇

Yadda ake biyan bashin MTN kuma ka samu BONUS🥰

A Gogema bashin 250 kasamu 3000

A Gogema bashin 500 Kasamu 6200

A Gogema bashin 1000 kasamu 14000
A Gogema Bashin 1500 kasamu 17000

Yau Juma'at Insha Allah zamu koyar da yadda ake yi, da Misalin 9:00 Pm Insha Allah.

Ga masu buƙata muna Maraba daku🥰
👇👇👇👇👇👇

WhatsApp Group Invite

Duk Masu Cewa Na Yi Karami Da Yin Tafsir Ko Wa'azi, Da Amsa Fatawa, Don Ba Daga Gidan Su Nake Ba, Suna Fadar Son Zuciyar...
09/05/2023

Duk Masu Cewa Na Yi Karami Da Yin Tafsir Ko Wa'azi, Da Amsa Fatawa, Don Ba Daga Gidan Su Nake Ba, Suna Fadar Son Zuciyarsu Ne, Domin Babu Wata Aya Ko Hadisi Da S**a Yi Nuni Da Sai Mutum Ya Kai Wasu Shekaru Zai Isar Da Sakon Allah, Cewar Young Sheik Zaria

An Gudanar Da Sallah Da Addu'o'i A Masallacin Idi Na Garin Rano Domin Fatan Kotu Ta Ayyana Gawuna A Matsayin Zaɓaɓɓen Gw...
09/05/2023

An Gudanar Da Sallah Da Addu'o'i A Masallacin Idi Na Garin Rano Domin Fatan Kotu Ta Ayyana Gawuna A Matsayin Zaɓaɓɓen Gwamnan Jihar Kano

SABON LABARIAn tsamo gawarwakin mutane 15, a wani hadarin jirgin ruwa da ya kife da mutane da dama a karamar hukumar Sha...
09/05/2023

SABON LABARI

An tsamo gawarwakin mutane 15, a wani hadarin jirgin ruwa da ya kife da mutane da dama a karamar hukumar Shagari ta Jihar Sokoto.

Masu aikin ceto na can na kokarin lalubo wasu da ake kyautata zaton sun yi batan dabo a hadarin na daga kauyen Dundeji zuwa Kambama.

Nayi Alkawarin Duk Ranar Da Na.Je Asibiti Wata Nurse Ta Daka Min Tsawa Sai Na Aje rashin Lafiya Tawa Na Minti Biyu Na Yi...
09/05/2023

Nayi Alkawarin Duk Ranar Da Na.Je Asibiti Wata Nurse Ta Daka Min Tsawa Sai Na Aje rashin Lafiya Tawa Na Minti Biyu Na Yi Mata Tatass!

Daga Malam Abba Mai Degree 20

Yara baku iya komai ba sai sanya Drip da cirewa amma kunfi Babban likita jin ku manyan ma'aikatan lafiya ne... Bazan k**a sunan wani Asibiti ba amma kusan ko ina haka zaka samu Nurses suna wannan jiji dakan da dakawa mutane tsawa, Ban mantawa ina kwance a gida wata rana sai ga kanwata an kawota gida daga makaranta ba lafiya, na dauketa na kai ta asibiti, wai wata Nurse mun zauna inda ba a zama sai tazo zata mana faɗa tana daka mamu tsawa, nakuwa ce dawa Allah ya haɗani in ba ita ba, Nai mata zagin_zogalan_zaliha, Daga karshe Saida ma'aikatan Asibitin gaba daya s**a taru ana bani hakuri nace nima likita nake karantawa ba za'a nunamin komi ba...

Ana haka sai ga wata tazo tana labarin haka ƙawarta tazo haihuwa tana kuka wai wata Nurse tace mata, wai sanda s**a zage labule da mijin nata tana ƙirrga silif waya sani, wai kada tai masu kuka anan... Iskancin banza.

Allah ya kauda bacin rana Wallahi shi ya sa iri yaran nan ba su isa ni inje Asibiti na kula su ba mafi akasarin su kansu babu komai sai fi'ili.

Hmm! Ni a cikin banki ma an kusa dambe da ni wajen da manyan mutane ke zuwa ma kenan, Toh ni bana daukar raini ko a gaban Alkali ne.

Kyautar Wayar IPhone📱Ga Duk Wanda Ya Kawo Sunan Mace Musulma Da Sunanta Ya Fara Da Harafin E, A Kafta..
09/05/2023

Kyautar Wayar IPhone📱Ga Duk Wanda Ya Kawo Sunan Mace Musulma Da Sunanta Ya Fara Da Harafin E, A Kafta..

Yan sanda sun k**a wani kwarto wanda yake shiga gidajen matan aure yakeyin zina dasu a Daura
09/05/2023

Yan sanda sun k**a wani kwarto wanda yake shiga gidajen matan aure yakeyin zina dasu a Daura

09/03/2023
Rt Amb Ghadderphy Musa matashi daya tashi daga Funtua zuwa Lagos a keke Domin taya Bola Ahmed Tinubu Murnar Lashe zabe J...
08/03/2023

Rt Amb Ghadderphy Musa matashi daya tashi daga Funtua zuwa Lagos a keke Domin taya Bola Ahmed Tinubu Murnar Lashe zabe

Jiya kenan inda Matashin ya sauka Gidan Radio AMULUDUN F.M dake Ibadan Inda yasamu kyakkyawar tarba daga Ma'aikatan gidan Rediyon sun tabbatar masa da cewa tun kafin ya iso suna da labarin zuwanshi

Rt Amb Ghadderphy MusaYanzu haka  A cikin garin Illorin na johar kwara Gidajen Television da yan jaridu da gidan Radio y...
06/03/2023

Rt Amb Ghadderphy Musa
Yanzu haka A cikin garin Illorin na johar kwara Gidajen Television da yan jaridu da gidan Radio yanzu haka zasuyi hira da Gaddafi musa Matashin da yatashi daga funtua Zuwa lagos Domin taya Tinubu murnar lashe zabe da yayi

Darasin Rayuwa Ku kalli wannan Hoton dakyau daga bisani ku bayyana mana abinda kuka fahimta
05/03/2023

Darasin Rayuwa

Ku kalli wannan Hoton dakyau daga bisani ku bayyana mana abinda kuka fahimta

Matashin da ya taso daga karamar Hukumar Funtua Zuwa Lagos Domin taya Bola Ahmed Tinubu Murnar Lashe zaben shugaban kasa...
03/03/2023

Matashin da ya taso daga karamar Hukumar Funtua Zuwa Lagos Domin taya Bola Ahmed Tinubu Murnar Lashe zaben shugaban kasa daya gabata ya iso karamar Hukumar Mokwa dake jihar Neja

Matashin mai suna Gaddafi Musa wanda kuma dan asalin karamar Hukumar Funtua ne yace zaije Lagos ne a keke domin Nuna farin cikinsa ga nasarar Alhaji Bola Ahmed Tinubu

Address


Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Taskar labarai Tv posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Taskar labarai Tv:

  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share