Garkuwar Al'umma News/Tv

Garkuwar Al'umma News/Tv Tashar Yada Labarai Daya Tilo Dake Kiyaye Doka Da Oda.
(1)

YANZU-YANZU: An Sasanta Rikicin Dake Tsakamin Nijar Da NijeriyaShugaban hafsan tsaro na Nijeriya Janar Musa Christopher ...
28/08/2024

YANZU-YANZU: An Sasanta Rikicin Dake Tsakamin Nijar Da Nijeriya

Shugaban hafsan tsaro na Nijeriya Janar Musa Christopher ne ya bayyana hakan a yau Laraba bayan ya je Jamhuriyar Nijar ya tattauna da shugaban tsaro na Nijar Janar Moussa Salaou Barmo a Yammai Babbab birnin Jamhuriyar Nijar

Ya ce sun tattauna duk wata saɓani dake tsakaninsu kuma sun baiwa juna haƙuri sun dauki damarar tafiya tare uwa ɗaya uba ɗaya tare da tunkarar duk wata matsala tare.

11/07/2024

Yadda Titin France Road Dake Kano Ya Chushe Da Shara Har Takai Ga An Dena Bin Hannu guda, Sai Hannu Guda Ake Bi A Wajen France Road By Market.

Daga Kotu ...Mai sharia A A Liman yayi fatali da bukatar Lauyoyin bangaren Gwamnatin kano da s**a bukaci ya dakatar da s...
14/06/2024

Daga Kotu ...

Mai sharia A A Liman yayi fatali da bukatar Lauyoyin bangaren Gwamnatin kano da s**a bukaci ya dakatar da sharia sabida appeal da s**a shigar akan hukunci da ya yanke na yana da hurumin sauraren karar Masarautar Kano wadda sarkin Dawaki babba ya shigar gabanta.

Kotun ta gabatar da zaman ta bayan sallah juma’a a yau 14/06/24. Alkalin ya sanya ranar 20/06/24 domin cigaba da sharia.

Justice for Auwal AbdullahiAuwal abin tausayi ne, iya yensa masu matsakaicin karfi ne. Ace sabida rashin ta'ido irin na ...
14/06/2024

Justice for Auwal Abdullahi

Auwal abin tausayi ne, iya yensa masu matsakaicin karfi ne.
Ace sabida rashin ta'ido irin na Police, haka kawai sun biyo wani wanda shima bai jiba bai gani ba, sabida tsoro ya fada Gidan su Auwal, haka s**a turmutsa kai a maimakon su fito da iya shi kadai sai s**a hada da Auwal wanda ke kwance atsakar Gida, jiyowar gudu yasa yafirgita ya farka, to wai laifin dayasa dole sai sun tafi dashi shine dan maisa zai firgita.
Wlh haka Police dinnan s**a hada dashi k**ar wani barawo s**a wulla a bayan mota, mahaifiyar sa na kuka tana hadasu da Allah suna zaginta cewar ai shima dan dan'iska ne, idan ba haka ba dan maisa zai ji tsoro, s**a hada da wasu mutun 2 wa'anda suma duniya ta shaida basuji ba kuma basu gani ba, Ahassan Hamisu da Isah Dauda.
Mutun na farka da aka k**a Auwal a sanadiyarsa, sabida yanada kafa kwanan sa 3 a station aka sallamo sa.
Shi kuwa Auwal da mahaifinsa ko station din bai iya zuwa awasu lokutan, yanzu tini Alkali ya angiza keyarsa sa tare da mutun 2 izuwa Gidan kaso, za'a cigaba da shari'a bayan wata daya.
Wai ank**a sune da muggan mak**ai hadi da kayan maye subhanallah.
Ku yi sharing har ya kai ga masu fada a j.

Sai Kayi...👑
14/06/2024

Sai Kayi...👑

Da Dumi Dumi! . Yanzu haka an fara jigilar maniyyatan aikin hajji  na Jihar Kano zuwa Minna a cikin Daren nan. Wanda ake...
13/06/2024

Da Dumi Dumi!

. Yanzu haka an fara jigilar maniyyatan aikin hajji na Jihar Kano zuwa Minna a cikin Daren nan.

Wanda ake sa ran kammala jigilarsu a gobe da safe, k**ar yadda Daraktan aikin Hajj na na Hukumar Jin dadin Alhazai Kabiru Muhd Panda ya bayyana a birnin Makkah.

Sanarwa Ta Musamman Ƙungiyar Mawallafan Kwankwasiyya karkashin jagorancin Tijjani Gandu na gayyatar al'umma masu kishin ...
12/06/2024

Sanarwa Ta Musamman

Ƙungiyar Mawallafan Kwankwasiyya karkashin jagorancin Tijjani Gandu na gayyatar al'umma masu kishin jihar Kano zuwa taron bikin murnar cikar Gwamnatin Engr. Abba Kabir Yusuf shekara guda a mulki.

Yayin taron za a gabatar da bidiyoyin ayyukan Abba Gida-gida da wakoki masu ɗauke da sakonnin nasarorin da ya cimma a shekara guda.

Za a yi wannan taro da ƙarfe 8 na dare a dakin taro na The Afficent da ke Nassarawa GRA Kano.

Masu katin shiga ne kaɗai za a sahalewa shiga harabar taron.

Sanarwa daga Kungiyar Mawallafan Kwankwasiyya.

Sarkin Kano 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya umarci hakimai da su shigo cikin Kano domin fara shirin hawan sallah babba.H...
11/06/2024

Sarkin Kano 15, Alhaji Aminu Ado Bayero, ya umarci hakimai da su shigo cikin Kano domin fara shirin hawan sallah babba.

Hakan na kunshe cikin wata sanarwa da galadiman Kano Alhaji Abba Sunusi ya sanyawa hannu.

Sanarwar ta bukaci hakiman da su shigo cikin Kano da dagatansu, mahaya da kuma dawakansu.

11/06/2024

Innalillahi wa inna ilaihi raji'un!

Wadannan yara da kuke gani duk basu wuce shekara sha biyar(15) zuwa sha shida(16) ba, Ana safarar sune daga Nigeria zuwa kasar Ghana ba tare da sanin iyayen su ba. Wadannan yara ana tura su wajen maza suna amfani dasu ba tare da biyan su ko sisi ba, wasu na amfani dasu suna samun kudi dasu.

Kamar yadda yazo wa majiyar mu akwai yara guda uku(3) duk yan gida daya 'ya'yan mace daya.

Abun takaici shi wanda yake safarar wadannan yara harda kanwar sa.

Alhamdulillah an samo yara suna kar6ar kulawa sannan za'a mika kowace yarin gidan iyayenta.

02/06/2024

Address

Abuja

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Garkuwar Al'umma News/Tv posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share