30/07/2025
📺 FALON KHURAIRA | NTA HAUSA
🗓 Asabar 8:00 na dare | Litinin 10:00 na safe | Laraba 5:00 na yamma
A wannan makon a Falon Khuraira, za mu tattauna da Hon. Maryam Nafit Imogie, jagora kuma gwarziyar sauyi a fannonin kasuwanci, kafafen yada labarai, da karfafa mata.
A matsayinta na Shugabar LIGOL CONSULT, kuma mai kishin cigaban matasa, Hajiya Imogie na cigaba da kawo sauyi a fadin Jihar Plateau—ta hanyar horar da matasa masu sha’awar kasuwanci, daukar nauyin shugabanni na gaba, da bunkasa basirar gudanar da aiki da cigaban al’umma.
🗣 Kada ku bari a baku labari! Wannan hira za ta baku karfin gwiwa da kwarin guiwa.
’ana Najeriya