29/09/2025
Gwamna Zulum Ya Rabawa Magidanta 18,000 Tallafin Abinci A Dikwa Bayan Bala'in Tsuntsaye Da Kwari
--
Gwamna Zulum Ya Rabawa Magidanta 18,000 Kayan Abinci Kyauta A Dikwa Domin Magance Bala’in Tsuntsaye Da Kwari MAIDUGURI – Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya taimaki mutanen yankin Dikwa da bala’in da s**a fuskanta a gonakinsu ta hanyar raba kayan abinci kyauta ga magidanta 18,000. Rabon tallafin yaContinue Reading [https://aminabala.com/gwamna-zulum-ya-rabawa-magidanta-18000-tallafin-abinci-a-dikwa-bayan-balain-tsuntsaye-da-kwari/]...
, , , , ,
MAIDUGURI – Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya taimaki mutanen yankin Dikwa da bala'in da s**a fuskanta a gonakinsu ta hanyar raba kayan