Tozali Magazine

Tozali Magazine Tozali Magazine/tv : Media company
(1)

27/09/2025

Biri dabba mai k**a da mutum, yana da hannu da ƙafa huɗu, yana iya hawa itatuwa da yin wasa da ƙwarewa sosai.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

27/09/2025

Rikicin Siyasar Jihar Kaduna ina Mafita

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

27/09/2025

Aikina na arch bai hanani sana,o,i da yawaba inji arch nasir

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

27/09/2025

Ko Ka San Wanene Gwarzo Abin Koyin Hon. Kumalia

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

27/09/2025

Tarihin Jihar Kano Hallah Babbar Hausa

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

27/09/2025

Illar Sabon Allah

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Tsohon Gwamnan Jihar Filato, Jushua Dariye Ya Koka Kan Yadda Wasu Ƴan Damfara S**a Damfare Shi Har Naira Miliyan 430, In...
27/09/2025

Tsohon Gwamnan Jihar Filato, Jushua Dariye Ya Koka Kan Yadda Wasu Ƴan Damfara S**a Damfare Shi Har Naira Miliyan 430, Inda S**a Saida Masa Wata Agogon Alfarma Ta Jabu (Polo Luxury Watch) Akan Wadannan Kuɗi.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Babbar lauyan Amurka ta buƙaci ƙarin tsaro ga jami'an shige da ficeBabbar lauyar Gwamnatin Amurka Pam Bondi ta bayar da ...
27/09/2025

Babbar lauyan Amurka ta buƙaci ƙarin tsaro ga jami'an shige da fice

Babbar lauyar Gwamnatin Amurka Pam Bondi ta bayar da umarnin tura jami’an Gwamnatin tarayya don kare jami’an shige da fice na ICE a fadin kasar, bayan wani hari da aka kai musu a Texas wanda ya yi sanadiyar mutuwar mutum daya.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Gomman wakilai sun fice daga taron MDD yayin da Netanyahu zai fara jawabiGomman jami'an Diflomasiyya ne s**a yi ta turur...
27/09/2025

Gomman wakilai sun fice daga taron MDD yayin da Netanyahu zai fara jawabi

Gomman jami'an Diflomasiyya ne s**a yi ta tururuwar fice wa daga babban zauren Majalisar Dinkin Duniya yayin da Fira-ministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu zai fara gabatar da jawabin sa.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Kashim Shettima ya gana da Sakatare-Janar na MDD kan yunkurin Najeriya na neman kujerar dindindinMataimakin Shugaban Naj...
27/09/2025

Kashim Shettima ya gana da Sakatare-Janar na MDD kan yunkurin Najeriya na neman kujerar dindindin

Mataimakin Shugaban Najeriya Kashim Shettima ya ƙara ƙaimi a yaƙin nema wa Najeriya kujerar dindindin a kwamitin tsaro na Majalisar Dinkin Duniya.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Congo da Rwanda sun shirya kwance ɗamarar ƴan tawayen da s**a addabi yankunan suƘasashen Kongo da Rwanda sun gama kintsa...
27/09/2025

Congo da Rwanda sun shirya kwance ɗamarar ƴan tawayen da s**a addabi yankunan su

Ƙasashen Kongo da Rwanda sun gama kintsawa domin fara atisayen kawar da ƴan tawayen da ke kare muradun ƙabilar Tusi waɗanda s**a addabi gabashin Jamhuriyyar Dimokaraɗiyyar Kongo a ranar 1 ga watan Oktoba mai zuwa, a matsayin wani ɓangare na yarjejeniyar zaman lafiya da ɓangare biyun s**a sanya wa hannu a Washington tun a ranar 27 ga watan Yunin da ya gabata.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Address

Norbert E. Offor Street, Kado, Abuja . Opposite Next Cash And Carry
Abuja
900108

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Tozali Magazine posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Tozali Magazine:

Share