Tozali Magazine

  • Home
  • Tozali Magazine

Tozali Magazine Tozali Magazine/tv : Media company

15/07/2025

Bincike ya nuna jarumi, mawaki kuma mai bada umarni Adam A Zango yana daga cikin jarumai mafiya shahara a Africa.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Fiorentina ta sanar da ɗaukar Stefano PioliFiorentina ta ɗauki Stefano Pioli a matakin sabon kociyanta kan yarjejeniyar ...
14/07/2025

Fiorentina ta sanar da ɗaukar Stefano Pioli

Fiorentina ta ɗauki Stefano Pioli a matakin sabon kociyanta kan yarjejeniyar kaka uku, bayan da ya bar Al-Nassr ta Saudiyya a makon jiya, zai sake horar da ƙungiyar karo na biyu.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Onana ba zai yi wa Man United wasannin sada zumunta a Amurka baAndre Onana ba zai buga wa Manchester United wasannin tun...
14/07/2025

Onana ba zai yi wa Man United wasannin sada zumunta a Amurka ba

Andre Onana ba zai buga wa Manchester United wasannin tunkarar kakar bana ba a Amurka, sak**akon raunin da ya ji a lokacin atisaye.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na ƘungiyoyiA daren ranar Lahadi ne kungiyar ƙwallon ƙafa ta Chel...
14/07/2025

Chelsea Ta Kafa Babban Tarihi Bayan Lashe Kofin Duniya Na Ƙungiyoyi

A daren ranar Lahadi ne kungiyar ƙwallon ƙafa ta Chelsea ta doke abokiyar karawarta ta PSG da ci 3-0 a wasan ƙarshe na gasar kofin Duniya na ƙungiyoyi da aka buga a filin wasa na Metlife da ke birnin New York, wasan ya samu halartar shugaba Donald Trump na ƙasar Amurka.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Shugaba Trump ya ce Amurka za ta aike wa Ukraine naurorin kakkaɓe mak**ai masu linzamiShugaba Donald Trump ya ce Amurka ...
14/07/2025

Shugaba Trump ya ce Amurka za ta aike wa Ukraine naurorin kakkaɓe mak**ai masu linzami

Shugaba Donald Trump ya ce Amurka za ta aike wa Ukraine mak**an da ke kakkaɓo mak**ai masu linzami samfurin Patriots, makonni biyu bayan da Washington ta ce za ta dakatar da tura wa ƙasar mak**ai.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Cambodia za ta fara tilasta wa fararen hula shiga aikin sojaCambodia ta ce daga shekara mai zuwa za ta soma tilasta maza...
14/07/2025

Cambodia za ta fara tilasta wa fararen hula shiga aikin soja

Cambodia ta ce daga shekara mai zuwa za ta soma tilasta maza fararen hula shiga aikin soji, a yayin da ake zaman tankiya tsakaninta da makwafciyarta Thailand.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Sojin Nijar sun kashe ƴanta'adda 15 a samamen da s**a kai maɓoyarsuRundunar Sojin Nijar ta yi nasarar kashe ƴan ta’adda ...
14/07/2025

Sojin Nijar sun kashe ƴanta'adda 15 a samamen da s**a kai maɓoyarsu

Rundunar Sojin Nijar ta yi nasarar kashe ƴan ta’adda 15 a wani sumame da ta kai kan sansanonin ɓata garin da ke yankin kudancin ƙasar wanda ya baiwa dakarun damar lalata maɓoyar ƴan ta’addan ta hanyar ƙone wajen baki ɗaya.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Dakarun RSF na Sudan sun kashe mutum 11, har da yara a cikinsuYara uku na daga cikin mutum 11 da dakarun RSF s**a kashe ...
14/07/2025

Dakarun RSF na Sudan sun kashe mutum 11, har da yara a cikinsu

Yara uku na daga cikin mutum 11 da dakarun RSF s**a kashe sannan s**a jikkata aƙalla 31, daga ciki har da mata tara, wasunsu na da juna biyu, k**ar yadda likitoci s**a tabbatar.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Sudan ta Kudu na ƙoƙarin maido da alaƙa tsakaninta da AmurkaWasu bayani da s**a fita a kafafen sada zumunta sun bayyana ...
14/07/2025

Sudan ta Kudu na ƙoƙarin maido da alaƙa tsakaninta da Amurka

Wasu bayani da s**a fita a kafafen sada zumunta sun bayyana ƙoƙarin da Sudan ta Kudu ke yi na dawo da alaƙar ƙasar da Amurka bayan tsawon shekaru da aka shafe ba’a ga maciji.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Sojoji sun k**a mutane 50 masu fasa-kwaurin Mai da lalata haramtattun matatun Mai a Neja-DeltaDakarun Runduna ta 6 na So...
14/07/2025

Sojoji sun k**a mutane 50 masu fasa-kwaurin Mai da lalata haramtattun matatun Mai a Neja-Delta

Dakarun Runduna ta 6 na Sojojin Nijeriya sun k**a mutane 50 da ake zargi da hannu a fasa-kwaurin danyen

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Wani Gidan Bene Mai Hawa Uku Ya Rufto, Ya Kashe Mutum 4, Da Jikkata 7 A KanoAƙalla mutum huɗu ne aka tabbatar da rasuwar...
14/07/2025

Wani Gidan Bene Mai Hawa Uku Ya Rufto, Ya Kashe Mutum 4, Da Jikkata 7 A Kano

Aƙalla mutum huɗu ne aka tabbatar da rasuwarsu a yayin da wasu mutane bakwai s**a jikkata a sak**akon rushewar wani ginin bene mai hawa uku a unguwar Abedi, Sabon Gari da ke ƙaramar hukumar Fagge a jihar Kano.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Gwamnatin Katsina ta ba da hutun jimamin rasuwar BuhariGwamnatin Jihar Katsina ta ayyana Litinin din nan a matsayin rana...
14/07/2025

Gwamnatin Katsina ta ba da hutun jimamin rasuwar Buhari

Gwamnatin Jihar Katsina ta ayyana Litinin din nan a matsayin ranar hutu don jimamin rashin tsohon shugaban kaas Muhammadu Buhari.
Sanarwar hakan nda Sakataren Gwamnatin Jihar, Barrista Abdullahi Garba Faskari, ya fitar da yammacin ranar Lahadi

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183 , Canal plus Niger @ 288 , da kuma decodan Gotv lamba ta 18.

Address


Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Tozali Magazine posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Tozali Magazine:

Shortcuts

  • Address
  • Telephone
  • Alerts
  • Contact The Business
  • Claim ownership or report listing
  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share