09/06/2026
Gwamnatin Kano ta nemi haɗin gwiwa da tarayyar Turai kan bunƙasa birane da tattalin arziki
Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana aniyarta ta ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa da Tarayyar Turai (EU) a fannoni daban-daban da s**a haɗa da raya birane, ilimi, lafiya, noma, kare muhalli, fasahar zamani da bunƙasa tattalin arziki domin inganta rayuwar al’ummar jihar.
Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183, Canal plus Nigerá @ 288, da kuma daecodaan Gotv lamba ta 18.
Zaku iya bibiyar mu a Channel ɗin mu na WhatsApp ta hanyar dangwala wannan link ɗin 🔗: https://whatsapp.com/channel/0029VbC8Ljg0wajnEc0KOl3W