Tozali Magazine

Tozali Magazine Tozali Magazine/tv : Media company
(1)

Gwamnatin Kano ta nemi haɗin gwiwa da tarayyar Turai kan bunƙasa birane da tattalin arzikiGwamnatin Jihar Kano ta bayyan...
09/06/2026

Gwamnatin Kano ta nemi haɗin gwiwa da tarayyar Turai kan bunƙasa birane da tattalin arziki

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana aniyarta ta ƙara ƙarfafa haɗin gwiwa da Tarayyar Turai (EU) a fannoni daban-daban da s**a haɗa da raya birane, ilimi, lafiya, noma, kare muhalli, fasahar zamani da bunƙasa tattalin arziki domin inganta rayuwar al’ummar jihar.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183, Canal plus Nigerá @ 288, da kuma daecodaan Gotv lamba ta 18.

Zaku iya bibiyar mu a Channel ɗin mu na WhatsApp ta hanyar dangwala wannan link ɗin 🔗: https://whatsapp.com/channel/0029VbC8Ljg0wajnEc0KOl3W

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Jaddada Ƙudurinta na Samar da Manufofin Ci gaban Yankuna Domin Bunƙasa Tattalin ArzikiGwamnati...
09/06/2026

Gwamnatin Tarayya Ta Sake Jaddada Ƙudurinta na Samar da Manufofin Ci gaban Yankuna Domin Bunƙasa Tattalin Arziki

Gwamnatin Tarayya ta sake jaddada aniyarta ta samar da cikakken Manufofin Ƙasa ta Ci gaban Yankuna wato (National Regional Development Policy) da nufin haɓaka ci gaban tattalin arziki, da ci gaban zamantakewa da kuma tabbatar da daidaitaccen ci gaba a sassa daban-daban na ƙasar nan.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183, Canal plus Nigerá @ 288, da kuma daecodaan Gotv lamba ta 18.

Zaku iya bibiyar mu a Channel ɗin mu na WhatsApp ta hanyar dangwala wannan link ɗin 🔗: https://whatsapp.com/channel/0029VbC8Ljg0wajnEc0KOl3W

Manoma a Damaturu babban birnin jihar Yobe, sun yi kira da a gudanar da adalci wajen rabon taki da kayan noma da gwamnat...
09/06/2026

Manoma a Damaturu babban birnin jihar Yobe, sun yi kira da a gudanar da adalci wajen rabon taki da kayan noma da gwamnatin jihar Yobe ke bayarwa

A dai dai lokacin da ake shirye shiryen share Gonakin sakamakon gabatowan damuna, Manoma a Damaturu babban birnin jihar Yobe, sun kuka tare da kira da a gudanar da adalci wajen rabon taki da kayan aikin noma da gwamnatin jihar Yobe ke bayarwa.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183, Canal plus Nigerá @ 288, da kuma daecodaan Gotv lamba ta 18.

Zaku iya bibiyar mu a Channel ɗin mu na WhatsApp ta hanyar dangwala wannan link ɗin 🔗: https://whatsapp.com/channel/0029VbC8Ljg0wajnEc0KOl3W

Gwamnatin Kwara Ta Kai Wayar Da Kai Kan Tsaftar Al’ada Zuwa Makarantun Masu Bukata Ta MusammanGwamnatin Jihar Kwara ta ƙ...
09/06/2026

Gwamnatin Kwara Ta Kai Wayar Da Kai Kan Tsaftar Al’ada Zuwa Makarantun Masu Bukata Ta Musamman

Gwamnatin Jihar Kwara ta ƙara kaimi wajen wayar da kan matasa game da tsaftar al’ada ta hanyar kai shirye-shiryen ilmantarwa zuwa makarantu, musamman waɗanda ke kula da ɗalibai masu buƙata ta musamman da sauran rukunin masu rauni a faɗin jihar.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183, Canal plus Nigerá @ 288, da kuma daecodaan Gotv lamba ta 18.

Zaku iya bibiyar mu a Channel ɗin mu na WhatsApp ta hanyar dangwala wannan link ɗin 🔗: https://whatsapp.com/channel/0029VbC8Ljg0wajnEc0KOl3W

Allah Ya yiwa Sarkin Gazargamu a jihar Yobe, Alhaji Ahamed Tijjani Ibn Sale, a kasar MasarWSarkin Gazargamu a jihar Yobe...
09/06/2026

Allah Ya yiwa Sarkin Gazargamu a jihar Yobe, Alhaji Ahamed Tijjani Ibn Sale, a kasar Masar

WSarkin Gazargamu a jihar Yobe, Alhaji Ahamed Tijjani Ibn Sale, a kasar Masar,asu bayanai sun tabbatar da rasuwan Mai Martaba Sarkin Gazargamu a jihar Yobe, Alhaji Ahamed Tijjani Ibn Sale, a kasar Masar, a yau Talata 9 ga watan Yunin shekaran 2026, bayan fama da doguwar jinya.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183, Canal plus Nigerá @ 288, da kuma daecodaan Gotv lamba ta 18.

Zaku iya bibiyar mu a Channel ɗin mu na WhatsApp ta hanyar dangwala wannan link ɗin 🔗: https://whatsapp.com/channel/0029VbC8Ljg0wajnEc0KOl3W

Malalar Ruwan Magudanar Bayan Gida Na Barazana Ga Lafiyar Jama'a a AbujaMazauna wasu sassan birnin Abuja sun nuna damuwa...
09/06/2026

Malalar Ruwan Magudanar Bayan Gida Na Barazana Ga Lafiyar Jama'a a Abuja

Mazauna wasu sassan birnin Abuja sun nuna damuwa kan yadda ruwan magudanan bayan gida ke malalowa a kan tituna, musamman a hanyar Ahmadu Bello da kusa da Jabi Lake Mall, lamarin da masana kiwon lafiya ke gargadin cewa na iya haddasa cututtuka masu hadari.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183, Canal plus Nigerá @ 288, da kuma daecodaan Gotv lamba ta 18.

Zaku iya bibiyar mu a Channel ɗin mu na WhatsApp ta hanyar dangwala wannan link ɗin 🔗: https://whatsapp.com/channel/0029VbC8Ljg0wajnEc0KOl3W

ABMPF ta shirya taron manema labarai kan matsalolin tsaro a Arewacin NajeriyaKungiyar Kwararrun Masu Aikin Watsa Labarai...
09/06/2026

ABMPF ta shirya taron manema labarai kan matsalolin tsaro a Arewacin Najeriya

Kungiyar Kwararrun Masu Aikin Watsa Labarai ta Arewa, wato Arewa Broadcast Media Practitioners Forum (ABMPF), ta sanar da shirin gudanar da taron manema labarai domin tattauna matsalar tsaro da ke addabar Najeriya, musamman yankin Arewa, da kuma rawar da kafafen yada labarai na Arewa za su taka wajen taimakawa wajen magance matsalar.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183, Canal plus Nigerá @ 288, da kuma daecodaan Gotv lamba ta 18.

Zaku iya bibiyar mu a Channel ɗin mu na WhatsApp ta hanyar dangwala wannan link ɗin 🔗: https://whatsapp.com/channel/0029VbC8Ljg0wajnEc0KOl3W

Shugaban makarantar Oyo ya musanta jita-jitar buƙatar naira biliyan ɗaya ko aiwatar da shari’a da masu garkuwa s**a yiSh...
09/06/2026

Shugaban makarantar Oyo ya musanta jita-jitar buƙatar naira biliyan ɗaya ko aiwatar da shari’a da masu garkuwa s**a yi

Shugaban makarantar da aka sace a ƙaramar hukumar Oriire ta jihar Oyo ya musanta rahotannin da ke yawo cewa masu garkuwa da mutanen sun nemi Naira biliyan ɗaya ko kuma a aiwatar da Shari’ar Musulunci kafin su sako waɗanda s**a yi garkuwa da su.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183, Canal plus Nigerá @ 288, da kuma daecodaan Gotv lamba ta 18.

Zaku iya bibiyar mu a Channel ɗin mu na WhatsApp ta hanyar dangwala wannan link ɗin 🔗: https://whatsapp.com/channel/0029VbC8Ljg0wajnEc0KOl3W

Rundunar Soji ta bayyana matakai shida don kare makarantu daga sace dalibaiRundunar Sojin Najeriya ta bayyana matakai sh...
09/06/2026

Rundunar Soji ta bayyana matakai shida don kare makarantu daga sace dalibai

Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana matakai shida da ta ce za su taimaka wajen kare makarantu daga hare-haren masu garkuwa da mutane da kuma sace ɗalibai a faɗin ƙasar nan.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183, Canal plus Nigerá @ 288, da kuma daecodaan Gotv lamba ta 18.

Zaku iya bibiyar mu a Channel ɗin mu na WhatsApp ta hanyar dangwala wannan link ɗin 🔗: https://whatsapp.com/channel/0029VbC8Ljg0wajnEc0KOl3W

DSS ta gurfanar wani mutum kan zargin kira da ayi juyin mulki wa TinubuHukumar Tsaron Farin Kaya ta Najeriya, wato DSS, ...
09/06/2026

DSS ta gurfanar wani mutum kan zargin kira da ayi juyin mulki wa Tinubu

Hukumar Tsaron Farin Kaya ta Najeriya, wato DSS, ta gurfanar da wani mutum mai suna Paul Jibrin Oweleke a gaban Babbar Kotun Tarayya da ke Legas bisa zargin amfani da kafafen sada zumunta wajen kira ga sojoji su hambarar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu ta hanyar juyin mulki.

Don ƙarin bayani, za ku iya kallon cikakkun shirye-shiryenmu a kan decodan DStv lamba ta 393, startimes lamba ta 183, Canal plus Nigerá @ 288, da kuma daecodaan Gotv lamba ta 18.

Zaku iya bibiyar mu a Channel ɗin mu na WhatsApp ta hanyar dangwala wannan link ɗin 🔗: https://whatsapp.com/channel/0029VbC8Ljg0wajnEc0KOl3W

Address

Norbert E. Offor Street, Kado, Abuja . Opposite Next Cash And Carry
Abuja
900108

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Tozali Magazine posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Tozali Magazine:

Share