Voice Of Arewa

Voice Of Arewa Our voices can only be heard when we speak!

AREWA MUN SHIGA UKUWani jirgin yakin Nigeria ya halaka 'yan banga mutum 20 wai bisa kuskure a jihar ZamfaraShi dai jirgi...
02/06/2025

AREWA MUN SHIGA UKU

Wani jirgin yakin Nigeria ya halaka 'yan banga mutum 20 wai bisa kuskure a jihar Zamfara

Shi dai jirgin yakin Nigeria baya kuskuren kashe furaren hula a yankin Yarbawa da Inyamurai sai yankin Arewa

Kuma manyan Arewa suna ji suna gani ana ta kashe 'yan Arewa da jirgin yaki ana fakewa da cewa kuskure ne

Muna rokon Allah Ya karbi shahadar wadanda aka kashe

Yanzu-yanzu: Ana fargabar mutane Tara sun mutu wasu da dama sun jikkata, bayan da wani bam ya tashi a wata tashar mota a...
01/06/2025

Yanzu-yanzu: Ana fargabar mutane Tara sun mutu wasu da dama sun jikkata, bayan da wani bam ya tashi a wata tashar mota a Borno.

Subtitle: Nine Feared Dead, Several Injured As Bomb Explodes At Borno Bus Stop.

-Sahara Reporter's

NASARA DAGA ALLAHMayakan Sojin Nigeria sun ha|aka wani babban jigo a cikin kungiyar B0k0 Har@m/|SWAP mai suna Abu Fatima...
30/05/2025

NASARA DAGA ALLAH

Mayakan Sojin Nigeria sun ha|aka wani babban jigo a cikin kungiyar B0k0 Har@m/|SWAP mai suna Abu Fatima tare da wasu 'yan ta'addan dake karkashinsa

Sojojin kundunbala sun halaka Abu Fatima a safiyar yau Juma'a a wani hari da s**a kai maboyar 'yan ta'adda a yankin Kukawa na jihar Borno

Abu Fatima yana daga cikin wadanda ake nemansu ruwa a jallo, akwai naira Miliyan 100 da aka saka za'a bawa duk wanda ya taimaka aka kamashi ko aka ka$he shi

Muna rokon Allah Ya cigaba da bawa Sojoji nasara akan 'yan ta'adda

TERRORISTS MET A CRUSHING DEFEAT AS GALLANT TROOPS OF OPHK NEUTRALIZE 16 IN A SWIFT OPERATION AT DAMBOA BORNO STATE At a...
23/05/2025

TERRORISTS MET A CRUSHING DEFEAT AS GALLANT TROOPS OF OPHK NEUTRALIZE 16 IN A SWIFT OPERATION AT DAMBOA BORNO STATE

At about 1am today 23 May 2025, gallant troops of Operation Hadin Kai, sighted a group of ISWAP/BokoHaram terrorists in Damboa and immediately engaged them with sustained indirect fire. The main thrust of the attack targeted the Brigade, prompting the swift deployment of air support to assist ground forces. After approximately two hours of intense engagement, the terrorists were forced to retreat after suffering casualties.

Troops successfully neutralized 16 terrorists in the encounter and are currently conducting a pursuit operation. Although an ammunition storage area was hit during the exchange, it was quickly brought under control with no further escalation.

23/05/2025

BREAKING NEWS

Troops of Operation Hadin Kai Neutralise 16 ISWAP/BokoHaram in Damboa, Borno State. Details later.

21/05/2025

DAGA KASAR IVORY COST

A yanzu haka Sojojin Kasar Ivory-Coast sun mamaye fadar Shugaban Kasa a wani yankurin da suke na kifar da Gwamnati

Sai dai Sojojin Kasar Faransa da suke aiki a cikin Kasar sun kai agajin gaggawa don su hana juyin mulkin, ana ta musayen wuta tsakaninsu da Sojojin Ivory Coast

Shugaba Kasar ta Ivory-Coast Alassane Ouattara wanda ya shafe shekaru 15 akan mulki ba'a san halin da yake ciki ba, kuma dama karen farautar Kasar Faransa ne

Yanzu mu taya Sojojin Ivory Coast da addu'ah Allah Ya basu nasaran juyin mulki su kifar da karen farautar Faransa ko kuma muyi shiru?

GWAMNAN JIHAR BORNO YA TONA ASIRI AKAN YAKI DA B0K0 HARAMDazu da safe anyi hira da Maigirma Gwamnan jihar Borno Professo...
21/05/2025

GWAMNAN JIHAR BORNO YA TONA ASIRI AKAN YAKI DA B0K0 HARAM

Dazu da safe anyi hira da Maigirma Gwamnan jihar Borno Professor Babagana Umara Zulum bayan dawowarsa daga inda Boko Haram suke neman mamayewa a jihar Borno, Gwamnan ya tona asiri tare da ya bayyana gaskiyar abinda yake faruwa

Gwamnan Zulum ya shaida wa duniya ba tare da tsoro ba cewa akwai manyan 'yan siyasa da manyan jami'an sojojin Nigeria wanda suke da hannu da taimakawa kungiyar B0k0 Har@m da kudi da makamai da bayanan sirri

Gwamna Zulum ya bayyana takaicinsa akan yadda Shugaban Kasa Tinubu yake tafiyar hawainiya game da yaki da B0k0 Haram, ya roki Tinubu akan ya dinga sauraran wadanda zasu fada masa gaskiya akan wannan matsala

Gwamna Zulum ya roki Shugaban Kasa Tinubu akan ya dena siyasantar da matsalar tsaron Arewa, ya roki a bawa Sojoji manyan makamai na yaki, domin makaman da suke hannun B0k0 Har@m ya fi na Sojojin da suke fagen daga karfi

Zulum yace ina mai tabbatar muku Sojoji basu da kayan fada na zamani irin wanda 'yan ta'adda suke da shi, domin yanzu 'yan ta'adda na amfani har da fasahar zamani wajan yakar Sojoji da kaddamar da hare-hare

Gwamna Zulum yace ya kamata Shugaban Kasa ya saurari bukatun Sojoji, domin Sojoji sun fi kowa sanin yadda za'ayi maganin ta'addancin nan, za'ayi nasara akan B0k0 Har@m domin kwangila ne, da zaran an cire kwangila da almundahana a cikin ta'addancin za'a kawo karshensa, inji Gwamna Zulum

Ina sauraran bayanan Gwamna Zulum akan bala'in da muke fuskanta sai da na kasa rike hawaye ne, zan tura muku bidiyo a Telegram don Allah ku je ku saurareshi
👇
https://t.me/DattiassalafiyTech

Wallahi jama'a akwai matsala, idan fa bamu tashi tsaye ba kar ku sha mamaki a wayi gari B0k0 Har@m sun kwace Kasar Borno gaba daya, dole kowa ya sadaukar, dole ayi magana, sannan a dage da addu'ah

Wannan yakin ba na Gwamna Zulum bane, na duk wani mutumin Arewa ne, bala'in da yake tunkarar Arewa ba karami bane, mu tashi muyi magana ko da za'a kashe mu

Yaa Allah duk wanda yake da hannu a cikin B0K0 Har@m Allah Ka dauki rayuwarsa, Ka nuna mana karshensu gaba daya

21/05/2025

DSS Recruitment ⤵️

20/05/2025

DSS Storms Abuja Hajj-Camp, Arrest Three Wanted Kidnappers

19/05/2025

Maiduguri??

Address

Abuja

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Voice Of Arewa posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Voice Of Arewa:

Share