Abdul jabbar yusuf

Abdul jabbar yusuf duk me buqatar a sauke masa Dukiya daga taskar Allah ko Neman biyan buqatar sa sai yayi magana a WhatsApp 0912 592 6615 ko a kira wannan number 08102959735
(4)

‎Alhamdulillahi yau muna sha shida  ga watan October Shekara ta 2025‎‎Alhamdulillah duk Wanda s**a tura kudin turaren ai...
16/10/2025

‎Alhamdulillahi yau muna sha shida ga watan October Shekara ta 2025

‎Alhamdulillah duk Wanda s**a tura kudin turaren aikin tasrifi jiya Indai kasan jiya ka tura min kudin turare kuma har yanzu bakaga sakon kaba to zaka iya mana magana kai tsaye akan wannan numbers din WhatsApp 👉0912 592 6615)) ko Kuma a Kira 👉08102959735)) Wadan kuma s**aga sakonsu ina mai yimusu nasiha da su taimaki yan uwan mu musulmai hadi da yiwa addini hidima INA rokan Allah ya albarkaci rayuwar mu yakuma yiwa dukiya albarka

‎Jama a Inaso ku sani duk irin dukiyar da kuke ganin muna baku to munsani cewa hanya biyu ce gareta kodai kuyi taimako da ita ko kuyi zalinci da ita amma mu akoda yaushe burinmu shine ku aikata alkhairi da ita domin ku girbi abinda kuka shuka ranar gobe kiyama Allah yasa mudace ameen yan uwa sai kunyi hakuri wasu zasu zageni s**e karya nake ko sonake na nuna ni mutumin kirkine Aa Allah shikadai yasan waye nii kuma yasan saboda shi nake taimakawa jama a kuma shine yasanar dani abinda nakeyi


‎Alhamdulillah tabbas nasan zankoma gareshi komai daran dadewa zan riski hisabi kuma ina rokon Allah yayimana mawafaqa akan daidai kuma ya yafemana kuskurenmu ku kanku jama a wanda mukayima badaidaiba Ina mai roqo sa daya yafemin domin dan adam ajizine

‎daga karshe akwai masu bani ayyuka alhamdulillah wallahi wallahi wallahi summa tallahi duk wanda zaibani aiki akan bukatarshi indai na amsheta to tabbas zanyi iya kokari na inyimashi aikinshi kamar yanda nayi mishi alqawari saboda fita haqqi kuma indai nace zanyimaka aikin tasrifi in aika maka dasu ta bank to wlh ko ina kake zai riskeka asannu

‎Alhamdulillah sannan jamaa kusani nifa bani keyiba Allah ne keyi kuma shine ke biyan bukata baniba nima shine gatana kuma shine madogarata Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah masha Allah kuma zamuci gaba da gabatar da aikin da muke na taimakon jama a kowane kala ne Indai muna da Iko akai insha Allah

‎Ga numbobin wayata Wanda zaku sameni kai tsaye
‎WhatsApp 👉0912 592 6615
‎Kira 👉08102959735

‎Alhamdulillahi yau muna takwas ga watan October Shekara ta 2025‎‎Alhamdulillah duk Wanda s**a tura kudin turaren aikin ...
08/10/2025

‎Alhamdulillahi yau muna takwas ga watan October Shekara ta 2025

‎Alhamdulillah duk Wanda s**a tura kudin turaren aikin tasrifi jiya Indai kasan jiya ka tura min kudin turare kuma har yanzu bakaga sakon kaba to zaka iya mana magana kai tsaye akan wannan numbers din WhatsApp 👉0912 592 6615)) ko Kuma a Kira 👉08102959735)) Wadan kuma s**aga sakonsu ina mai yimusu nasiha da su taimaki yan uwan mu musulmai hadi da yiwa addini hidima INA rokan Allah ya albarkaci rayuwar mu yakuma yiwa dukiya albarka

‎Jama a Inaso ku sani duk irin dukiyar da kuke ganin muna baku to munsani cewa hanya biyu ce gareta kodai kuyi taimako da ita ko kuyi zalinci da ita amma mu akoda yaushe burinmu shine ku aikata alkhairi da ita domin ku girbi abinda kuka shuka ranar gobe kiyama Allah yasa mudace ameen yan uwa sai kunyi hakuri wasu zasu zageni s**e karya nake ko sonake na nuna ni mutumin kirkine Aa Allah shikadai yasan waye nii kuma yasan saboda shi nake taimakawa jama a kuma shine yasanar dani abinda nakeyi


‎Alhamdulillah tabbas nasan zankoma gareshi komai daran dadewa zan riski hisabi kuma ina rokon Allah yayimana mawafaqa akan daidai kuma ya yafemana kuskurenmu ku kanku jama a wanda mukayima badaidaiba Ina mai roqo sa daya yafemin domin dan adam ajizine

‎daga karshe akwai masu bani ayyuka alhamdulillah wallahi wallahi wallahi summa tallahi duk wanda zaibani aiki akan bukatarshi indai na amsheta to tabbas zanyi iya kokari na inyimashi aikinshi kamar yanda nayi mishi alqawari saboda fita haqqi kuma indai nace zanyimaka aikin tasrifi in aika maka dasu ta bank to wlh ko ina kake zai riskeka asannu

‎Alhamdulillah sannan jamaa kusani nifa bani keyiba Allah ne keyi kuma shine ke biyan bukata baniba nima shine gatana kuma shine madogarata Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah masha Allah kuma zamuci gaba da gabatar da aikin da muke na taimakon jama a kowane kala ne Indai muna da Iko akai insha Allah

‎Ga numbobin wayata Wanda zaku sameni kai tsaye
‎WhatsApp 👉0912 592 6615
‎Kira 👉08102959735

🌴NASIHAR,MU TA YAU🌴ABUBUWA SHIDA,6 DA BA'A WASA DASU.(1)HAKKIN ALLAH, dake kanka ko da wasa karka yarda kayi wasa da wan...
07/10/2025

🌴NASIHAR,MU TA YAU🌴
ABUBUWA SHIDA,6 DA BA'A WASA DASU.

(1)HAKKIN ALLAH, dake kanka ko da wasa karka yarda kayi wasa da wannan hakki mafi girma dake kanka, ka sani cewa idan ka sauke hakkin Allah dake kanka babu wanda ka taimaka bayan kanka, kuma sauke wannan hakki shi zai taimaka maka wajen gyara rayuwarka bisa abinda Allah ya yarda dashi.......
(2) Hakkin Annabi s a w abin kiyayewa ne mafi girman kiyayewa, wato ka so shi, ka girmama shi, ka bishi, kayi koyi dashi, ka kare martabar sa data ahalinsa da sahabban sa, ka nisanci abinda baiso ka riqe abinda yake so, kaso wanda yake son sa ka kuma qi Duk wanda yake qinSa, da yawan yi masa salati a ko wanne hali da yanayi........
(3)IYAYEN KA, iyaye suna da girman hakki akanka ko babu komai ai sune sanadin zuwanka wannan duniya duk wata daukaka da zaka samu sune dai sila, kuma sunyi hakurin yarintarka, kuruciyarka, sun ciyar dakai sun shayar dakai sunyi maka suttura sau ba adadi duk da gumin jikinsu, sun baka tarbiyya da ilimin addini da rayuwa, don haka ka saka musu da mafi sakayya ta al.khairi..........
(4)MATAR KA, Wannan baiwar Allah da kake tare da ita ta sadaukar da zaman inda ta saba, ta bar Mamanta da Abbanta da yan uwa da dangi, ta zabe ka don ka maye mata gurbinsu, ta bika inda bata saba ba ta jure rashin sabon, lallai wannan abar kayi kokari ka sauke hakkin ta da yake rataye akanka...........
(5)MAKWABTAN KA' KASANI CEWA.
Makwabtaka abace mai girman gaske kuma Allah ya gargade mu akan kiyaye ta, wato ko da wasa karka bari kayi abin da makwabcinka zaiji ba dadi, koda kana da wani mugun hali to karka yarda ka aiwatar dashi akan makwabcinka domin sanadi makwabtaka ana samun rahamar Allah idan an kiyaye, ana kuma samun fushin Allah da azabar sa idan anbi son zuciya da son rai allah kakiyashemu kamu ikon kyautata mu,a,mula da makwabtan mu da sauran bayin Allah nagari............
(6)BAYIN ALLAH, Ka kiyaye hakkin bayin Allah da sauke su wajibi ne ga duk musulmi, kuma kar kace kai sai musulmi zaka bawa hakkinsa kawai, ah ah hadda wanda ba musulmi ba dole ne ka sauke wannan hakkin nasa dake kanka, karka cutar dashi da baki ne, da karfi ne, da zalunci ne, ta ko wacce siga ka zama kana kyautata masa Allah yana son masu kyautatawab Allah yaganar damu gaskiya Baki dayan mu alfarmar manzon Allah S A W Ameen ya hayyu ya qayyum.

Abdul jabbar yusuf .......✍️

‎Alhamdulillah yauma dai kamar kullum duk Wanda muka amshi aikin su na tasrifil Mali (saukar da dukiya daga taskar ubang...
07/10/2025

‎Alhamdulillah yauma dai kamar kullum duk Wanda muka amshi aikin su na tasrifil Mali (saukar da dukiya daga taskar ubangiji) to zasu iya duba account din da s**a tura mana domin kamar yarda kuke gani Allah ya bada iKon cika alqawarin da muka dauka Allah ya baku iKon anfani da wannan dukiyar ta hanyar data dace

A qarshe Ina fatan duk Wanda ya samu wannan dukiyar zai tsaya yayi kasuwanci ya Gina kansa da dangin sa yayiwa addinin musulunci hidima domin wannan damar sau daya tak kuke da ita idan ta huce to ta huce kenan har abada bata sake dawo muku bissalam 🙏

Gaduk me buqatar wannan dukiyar har yanzu qofa a bude take zaku iya nemana akan wannan numbobin WhatsApp 0912 592 6615 ko Akira wannan kai tsaye 08102959735. domin Jin yanda tsarin aikin yake

06/10/2025

Gaduk me buqatar wannan dukiyar har yanzu qofa a bude take zaku iya nemana akan wannan numbobin WhatsApp 0912 592 6615 ko Akira wannan kai tsaye 08102959735. domin Jin yanda tsarin aikin yake

゚viralシfypシ゚viralシalシ

06/10/2025

Alhamdulillah duk Wanda s**a San sun fanshi turaren aikin tasrifi yau zasu iya turo da account number din su yanzu

‎Alhamdulillah Yauma kamar kullum duk Wanda ya San ya sayi turaren aikin tasrifi yau kuma ya turomin account number nash...
06/10/2025

‎Alhamdulillah Yauma kamar kullum duk Wanda ya San ya sayi turaren aikin tasrifi yau kuma ya turomin account number nashi to zai iya duba bank nashi kamar yarda na dauki alqawari Hakan to Allah ya bani ikon cikawa

‎Gaduk me buqatar wannan dukiyar har yanzu qofa a bude take zaku iya nemana akan wannan numbobin WhatsApp 0912 592 6615 ko Akira wannan kai tsaye 08102959735. domin Jin yanda tsarin aikin yake


‎WANNAN IYA WHATSAPP..
0912 592 6615 ‎ko a kira wannan number 08102959735

SIRRIN WARWARE, SIHIRI, JIFA, KAMBUN BAKA, JINNU, DA RARIYAR HANNU, DA YADDAR ALLAH.السلام عليكم ورحمة اللهاللهم صل على ...
04/10/2025

SIRRIN WARWARE, SIHIRI, JIFA, KAMBUN BAKA, JINNU, DA RARIYAR HANNU, DA YADDAR ALLAH.

السلام عليكم ورحمة الله

اللهم صل على سيدنا محمد وعلى اله وصحبه اجمعين 🤲🤲

Wanda aka masa sihiri ko jifa ko turbuɗa ko iska ko jinnu ashiq na mata ko kambun baka yake son ALLAH ya warware, masa da yaddar ALLAH, ALLAH zai kawo masa waraka.

Sihiri fa gaskiya, ne ƴan-uwa babu wanda yafi, ƙarfin ayi masa shi, tun da an yiwa annabi MUHAMMAD صل الله عليه وسلم don haka, babu Wanda zai tsira sai Wanda ALLAH ya kare. Don haka yana da kyau kowa ya tashi ya yiwa kansa riga-kafi.

Wanda aka lalata kasuwar sa aka jefi kasuwar, ko aka jefi hannunsa ta yadda ko nawa zai juya sai sun narke, da ikon ALLAH aka jarraba wannan, maganin za a samu waraka in Sha Allahu.

GA YADDA AKE, HADA WANNAN MAGANIN MAI ALBARKA, KAMAR HAKA.
👇👇
Ana samo ganyen tumfafiya guda 21 sai Kuma lemon tsami 🍋 guda 27 sai ganyen magarya guda 21.

Sai a haɗe su waje ɗaya sai a jajjaga su, sai a raba su gida uku kullum, za ayi amfani da kaso daya.

Sai a samo ƙwarya ko bokiti ko bahon wanka sai a zuba Kashi daya, a cikin bokiti ko bahon wanka ko ƙwaryar sai a rufe, a ajiye ya juku sosai, minti 10 kafin kwanciya bacci, sai a ɗauki, wannan ruwan maganin aje ayi wanka da shi.

Gobe ma sai, ayi wanka da ɗaya kason jibi ma, ayi amfani da ɗayan kason kwana uku a jere, Ɗan uwa da IKON ALLAH kayi wannan wankan maganin, sihiri ko jifa ko kambun baka, Wlh Ɗan uwa ko ya kai shekara dubu a jikinka in Sha Allahu ka rabu da shi kenan har a bada.

A ranar da a kammala Ɗan-uwa ma za ka ga irin, yadda za kayita mafarke-mafarke iri iri. Idan ALLAH ma ya so za kaga yadda duk maƙiyanka suke, shirya maka tuggu a cikin bacci ALLAH yana kare ka.

Wannan sirrin kada ayi wasa da shi ko lafiyarka lau yana da kyau kayiwa kanka riga-kafi. ALLAH ya baku ikon yi Ameen.

Na bada wannan sirrin ga Wanda yayi comment da salatin annabi Muhammad s a w like da share

Whatsapp 0912 592 6615
Kira kai tsaye 08102959735

04/10/2025

Alhamdulillah duk Wanda s**a San sun tura min kudin turaren aikin tasrifi jiya zasu iya turo da account number din su yanzu

03/10/2025

Gaduk me buqatar wannan dukiyar har yanzu qofa a bude take zaku iya nemana akan wannan numbobin WhatsApp 0912 592 6615 ko Akira wannan kai tsaye 08102959735. domin Jin yanda tsarin aikin yake

゚viralシfypシ゚viralシalシ

03/10/2025

Gaduk me buqatar wannan dukiyar har yanzu qofa a bude take zaku iya nemana akan wannan numbobin WhatsApp 0912 592 6615 ko Akira wannan kai tsaye 08102959735. domin Jin yanda tsarin aikin yake

Address

Aliero

Telephone

+2347043849347

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Abdul jabbar yusuf posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Abdul jabbar yusuf:

Share