02/05/2026
DA DUMI-DUMI: Ƙungiyoyin ƙwadago NLC da TUC za su fara tattauna sabon mafi ƙarancin albashi a watan Yuli
Daga Ayau News
Kungiyar ma'aikata da kungiyar ƙwadago NLC da TUC sun ce za su fara sabon tattaunawa kan mafi ƙarancin albashi a watan Yulin 2026.
Shugaban NLC, Joe Ajaero, ya buƙaci ma’aikata su haɗa kai, yana mai cewa rarrabuwar kai za ta rage ƙarfin su wajen neman haƙƙinsu.
A nasa ɓangaren, Festus Osifo ya yi kira ga gwamnati da masu aiki su mutunta dokokin aiki, tare da aiwatar da cikakken albashi domin rage wahalar rayuwa.
Nawa ya kamata su nema a matsayin mafi ƙarancin albashi?
LIKE // SHARE & FOLLOW ~ Ayau News