Aminiya labaran duniya

Aminiya labaran duniya 🌧️🌧️🌧️🤓🤓https://www.facebook.com/profile.php?id=100069879763097 🤒🤒🤒🤒 talk
true is better than bad prayer🥴🥴🥴🥴🎁🎁

A wani rikici da ya barke tsakanin yan kasuwa da yan sandan ruwa a karamar hukumar mulki ta yauri a  jahar kebbi .A rana...
25/07/2025

A wani rikici da ya barke tsakanin yan kasuwa da yan sandan ruwa a karamar hukumar mulki ta yauri a jahar kebbi .A ranar laraba.

Rikicin dai ya faru ne sakamakon wani bangare da aka ware ake ikirarin mallakin yan sanda ne Kuma su keda hurumin yadda s**a so da wurin ,Filin Wanda yan sanda s**a Hana yan kasuwar Sana'a a wurin sai gashi sun baiwa wani damar ajiye shago adaidai wurin lamarin da yan kasuwa s**a Kira da rashin adalci.

Fadan ya barke tsakanin yan sanda da yan kasuwa abin da ya haifar da mummunar rikici da yakai ga yan sanda harba barkonon tsohuwa lamarin da ya haifar da jikkata mutane da dama mussamman mata tsofafi.

A zantawar wakilin bakandamiya Tv da ya yi da shugaban karamar hukumar mulki ta yauri da mataimakin sa , Aliyu Musa da Alh Abubakar shuaibu sun bayyana cewar Izuwa yanzu likitoci suna kokari wurin ganin anceto rayuwar jama'ar da lamarin ya shafa , mussamman wata mata Mai asama wadda da kyar aka samu motsinta.

Mai martaba sarkin yauri Dr. Zayyanu Abdullahi tare da yan majalisar sa da shuwagabannin karamar hukumar mulki ta yauri sunyi alawadai da wannan rikicin Wanda bashi ne karon farko ba ko Ashekarar 2024 fada ya barke tsakanin yan kasuwa da yan sanda lamarin da ya haifar da rashin rayuwa na wani yaro da baiji ba bai gani ba s**a harbeshi .

Saidai azaman sulhu da ya gudana ajiya Alhamis shugaban yan sandan ya yi mubaya'a ga shuwagabanni inda ya yi alkawarin hakan bazata Kara faruwa ba. Sai dai duk da haka sarkin yauri ya Kira kwamishinan yan sanda jahar cp Bello m sani ya labar ta masa abin da ke faruwa Domin daukar mataki.

Daga karshe yan kasuwa da sauran jama'a sunyi Kira da kakkausar murya da a canza wannan shugaban na yan sanda a cewar su Domin ba'a San abinda zai auku gaba ba.

Nisanta Kanka Daga Irin Wadannan Abokan Guda 7:  👂Akwai wasu abokai da masu irin wadannan halayen da a kullum muke tare ...
14/07/2025

Nisanta Kanka Daga Irin Wadannan Abokan Guda 7:

👂

Akwai wasu abokai da masu irin wadannan halayen da a kullum muke tare da su ba tare da ganin illarsu ba.

Kamar yadda a baya muka kawo muku wasu halayen mugayen abokai, yanzu ma ga wasu mugayen halaye na wasu abokai.

A gaskiya muddin ka fahimci cewa cikin abokan da kake dasu da akwai masu irin wadannan halayen 7, to kayi maza wajen sake tunanin ka game dasu.

🔴 wasu mugayen halaye 7 da abokan nen mu na kusa suke dasu. 🔻

DA DUMI-DUMI: Allah Ya yiwa tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari rasuwa.Kakakin da, Garba Shehu ne ya wallafa a shafin...
13/07/2025

DA DUMI-DUMI: Allah Ya yiwa tsohon shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari rasuwa.

Kakakin da, Garba Shehu ne ya wallafa a shafinsa na X, inda ya ce iyalin Buhari din ne su ka sanar.

Ga sanarwar ta shi da harshen turanci.

"INNA LILLAHI WA INNA ILAIHIRRAJIUUN.

The family of the former president has announced the passing on of the former president, Muhammadu Buhari, GCFR, this afternoon in a clinic in London.
May Allah accept him in Aljannatul Firdaus, Amin."

Allah Ya gafarta masa.

Hukumar NAPTIP ta ceto 'yan mata 3 da aka tilasta su yin karuwanci a Katsina.'Yan mata sun ce suna lalata da akalla maza...
10/07/2025

Hukumar NAPTIP ta ceto 'yan mata 3 da aka tilasta su yin karuwanci a Katsina.

'Yan mata sun ce suna lalata da akalla maza 20 kullum, kuma ko da suna jinin al'ada ne.

Sun ce an ajiye su a otel din ana basu kwayoyi kowane dare don su iya gamsar da mazaje.

Na karɓi addinin Musulunci a wani Masallaci amma ana gama bani kalmar shahada na ɗauka wani zai ce in zo muje, kawai sai...
08/07/2025

Na karɓi addinin Musulunci a wani Masallaci amma ana gama bani kalmar shahada na ɗauka wani zai ce in zo muje, kawai sai naga kowa ya watse ya bar ni ni kaɗai, sai na tashi na tafi gurin ƙawaye na musulmai sune s**a riƙa nuna min yadda ake bauta a addinin Musulunci suma sai na tambaye su suke faɗa min.

A unguwar da nake zama nike zuwa inyi aiki in samu abinda zan ci kuma duk wanda ya fito zai aureni sai ƴan unguwar su faɗa masa ni banda uwa kuma ban da uba sannan musulunta nayi koda baƙo ne bai sanni ba daga ranar baya ƙara zuwa abun yana damu na sosai kuma na koma gidan iyaye na da niyyar zan koma addini na na kirista s**a sake koro ni s**a ce ba zasu yarda dani ba na rasa inda zan sa kaina.

Yanzu haka duk wanda na samu koda ba zai iya aurena ba matuƙar zai riƙe ni ya koya min addinin Musulunci to ba zan fita ba, akwai ƙawayena 5 da s**a ga na musulunta nayi nasarar jawo su zuwa addinin Musulunci suma sun karɓa amma saboda babu wanda ya iya riƙe su ya koyar dasu duk sun fita ni kaɗai ce har yanzu ban fita ba nima sabo da mahaifana sunƙi yarda dani—In ji ta

Da wannan muke kira ga musulman Nijeriya masu arziƙi, na tabbatar muna da masu kuɗi, me zai hana a samu wani katafaren wuri a buɗe cibiyar karɓar irin waɗannan bayin Allah dake musulunta a gina masauki ingantacce a riƙa basu abinci koda sau 2 ne safe da dare a ɗauki nauyin malamai su riƙa koyar da su addinin musulunci.

Ƴan'uwa kada fa mu manta gaba ɗaya dukkan Annabawan da ALLAH SWT ya aiko ba wani abu s**a zo yi duniya ba illa kira zuwa ga hanyar Allah, ANNABI MUHAMMAD SAW har haƙori an cire masa an kashe Sahabbansa duk a kan ɗaukaka kalmar Allah amma mu a halin yanzu gasu suna zuwa su musulunta amma sai a watsar da su, wallahi da MANZON ALLAH SAW zai dawo duniya yaga irin wannan abubuwan da sai yayi Allah wadai da mu.

Na tabba a cikin musulman Nijeriya akwai mutum ɗaya mai kuɗin da zai iya kafa wannan cibiyar.

Don Allah duk wanda yaci karo da wannan rubutun nau ni Salisu Saminu Na Annabi ya taimaka ya tur

'Yan Najeriya na ci gaba da tururuwar shiga jam'iyyar ADC.Saboda yawan masu son rajista a ADC, shafin yanar gizon jam'iy...
07/07/2025

'Yan Najeriya na ci gaba da tururuwar shiga jam'iyyar ADC.

Saboda yawan masu son rajista a ADC, shafin yanar gizon jam'iyyar ya samu matsala sau 3.

ADC na fatan zama babbar jam'iyyar adawa da kuma lashe zaben shugaban kasa a 2027.

Innalillahi Yanzu Yanzu - Wata Babbar Mota Ta Taka Wani Karamin Yaro Kuma Allah Ya Karbi Rayuwar Sa, Adaidai junction di...
07/07/2025

Innalillahi
Yanzu Yanzu - Wata Babbar Mota Ta Taka Wani Karamin Yaro Kuma Allah Ya Karbi Rayuwar Sa, Adaidai junction din Kofar Famfo, Ataimaka Da Sharing Ko Allah Zaisa Iyayensa Ko 'Yan Uwansa Su Gani. Allah Ya Gafarta Masa😭🤲
Abdulsalam Mohammad ✍️

07/07/2025

Alhmdllh alhmdllh 🤲🤲🤲

ENOUGH is ENOUGHYA ISA HAKA DUK GURAREN DA SUKE A AREWA MUN SANI MUSAMMAN WANNAN QABILAR DA S**A AIKATA WANNAN MUMMUNAR ...
22/06/2025

ENOUGH is ENOUGH

YA ISA HAKA DUK GURAREN DA SUKE A AREWA MUN SANI MUSAMMAN WANNAN QABILAR DA S**A AIKATA WANNAN MUMMUNAR AIKIN.

GWANNATI TA DAUKI CIKIN GAGGAWA KAFIN MATASA SU DAUKA.

DAUKAN MATAKI MAI KYAU AKAN BATA GARI SHI YAKE MAGANCE IRIN WANNAN MATSALAR.

WANNAN KASHE KASHEN SUN DADE SUNAYI AMMA RASHIN DAUKAN MATASAKIN DAYA DACE, SHI YASA S**A CIGABA DA YIN WANNAN MUMMUNAN AIKIN...

Hhhhhhhhh 😅😅😅😅😂 lalle za a yi tunimbu  a 2027 ko a Sha dukah ...
16/02/2025

Hhhhhhhhh 😅😅😅😅😂 lalle za a yi tunimbu a 2027 ko a Sha dukah ...

Woo
01/10/2024

Woo

Address

Bakura

Telephone

+2349039047416

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Aminiya labaran duniya posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Aminiya labaran duniya:

Share

Category