15/08/2025
ποΈ *SANARWAR FARA SABON LITTAFI*ποΈ
_Assalamu Alaikum Warahmatullah_
Muna farin Cikin sanar da Yan uwa Musulmi za'a fara Sabon Darasi Mai Taken:
*MARTANI KAN MASU SHAKKA KAN HADISAI DA KE DA'AWAR SUNA KARO DA JUNA.*
Wanda babban Malamin mu:
β
*Sheikh Dr Nasir Abdulrahman Funtua*
(Shugaban Majalisar Malamai ta Jihar katsina)
Zai Cigaba da gabatarwa a duk Ranar Asabar bayan mako Biyu,Kuma za'a fara Gobe Asabar insha Allah.
Karatun insha Allah zai Cigaba da gudana kamar haka:
π*Rana*
Asabar
21 Safar,1447
15-08-2025
π *Lokaci:*
π Tsakanin Magrib zuwa isha'i
πWuri:
π *Masallacin Juma'a na Uthman Bn Affan Dandagoro Katsina.*
β
Ku kasance da shafin Facebook na Jibwis Dandagoro domin kalla kai tsaye(Live) insha Allah ta wannan link din.
π΅Facebook
πππππ
https://www.facebook.com/jibwisdandagoromedia/
β
Ko Sauke Audio a zaurukanmu na WhatsApp ko Telegram ta wadannan links din.
π’WhatsApp
πππππ
https://chat.whatsapp.com/I1EMVH6DtO76VZpSR9reBt
π¦Telegram
πππππππ
https://t.me/joinchat/FGDPxdyJD3UxZmNk
β
Allah ya saka ma malam da alkhairi, yayi sakamako da aljanna,ya amfanar damu da abinda ake karantar damu,Ameeeen
*JIBWIS DANDAGORO*
20 Safar,1447
14-08-2025