ANNUR RADIO FM

ANNUR RADIO FM Broadcasting for development

Mu Garza ya garin DanbamA mandadin hukumar gudanarwa ta annur radio online fm bauchi. Na farin cikin gaiyatar ku zuwa da...
28/01/2026

Mu Garza ya garin Danbam
A mandadin hukumar gudanarwa ta annur radio online fm bauchi.
Na farin cikin gaiyatar ku zuwa daurin auren manajar wannan gidan radio, Abubakar Salisu Dandija.

Wanda za a yi a ranar 30/1/2026 a garin Danbam karamar hukumar jihar Bauchi , za a daura auren da misalin Karfe 11:00am na safe a unguwan gwogwala da ke karamar hukumar Danbam.
Allah ya ba da ikon halarta Amen

EVANGELIST KABURU YA DAWO MUSULUNCIA wani gagarumin ci gaba da ya faranta ran al’ummar Musulmi, Evangelist Kaburu ya san...
26/01/2026

EVANGELIST KABURU YA DAWO MUSULUNCI

A wani gagarumin ci gaba da ya faranta ran al’ummar Musulmi, Evangelist Kaburu ya sanar da dawowarsa addinin Musulunci bayan dogon lokaci da ya shafe a addinin Kiristanci.

Wannan nasara ta biyo bayan fafutuka da Malam Adam Ashaka ke yi na kwato ’yan’uwanmu Musulmi da wasu ke yaudararsu su bar addininsu na gaskiya. Malam Adam Ashaka ya dade yana wayar da kai tare da yin hujjoji na ilimi da addini domin dawo da gaskiya.

Kamar yadda aka sha bayyana a baya, da yardar Allah (Insha Allahu), duk Musulmin da aka yaudara aka canza musu addini, za a ci gaba da kokarin dawo da su zuwa addinin gaskiya — addinin Yesu Almasihu na gaskiya, ba addinin Bulus ba.

Wannan lamari ya zama darasi da tunatarwa ga al’umma kan muhimmancin tsayawa kan addini tare da neman ilimi da fahimta ta gaskiya.

Allah Ya kara tabbatar da gaskiya, Ya kuma shiryar da dukkan bayinsa.

Gwamnatin Jihar Bauchi ta sake buɗe shafin daukar ma’aikata domin bai wa waɗanda s**a riga s**a nemi aiki damar duba mat...
09/01/2026

Gwamnatin Jihar Bauchi ta sake buɗe shafin daukar ma’aikata domin bai wa waɗanda s**a riga s**a nemi aiki damar duba matsayinsu da kuma ci gaba da matakan da s**a rage.

Shugaban Ma’aikatan Gwamnatin Jihar Bauchi, Barrister Mohammed Sani Umar, ne ya bayyana hakan yayin zantawarsa da manema labarai a Bauchi.

Barrister Mohammed Sani Umar ya ce sake buɗe shafin na nufin bai wa duk wanda ya riga ya yi rijista damar shiga ya duba ko ya cancanta ko a’a.

“Yanzu duk wanda ya riga ya yi rijista yana da account dinsa a shafin daukar aiki na Bauchi, zai iya shiga ya duba ko ya cancanta. Idan ya cNcN, yana da damar ya yi printing na slip dinsa, sannan ya tafi karamar hukumar da ya yi applying,” in ji shi.

Ya bayyana cewa wannan mataki ya biyo bayan umarnin Gwamnan Jihar Bauchi wanda ya jaddada cewa kowacce mazaba a fadin jihar dole ne a dauki ma’aikata daga cikinta, domin tabbatar da adalci da wakilci.

Barrister Mohammed Sani Umar ya kara da cewa bayan an tantance mutum a portal, mataki na gaba shi ne na karamar hukuma, inda jami’an da ke can za su tabbatar da mazabar mutum tare da tattara sunaye domin mika su ga gwamnati don amincewa.

“Su ne s**a san gundumar mutum, su ne za su iya bada shaidar cewa wannan mutum daga wannan gunduma yake. Bayan haka za su tattara jerin sunaye, mu amince da su, sannan mu tura su zuwa hukumomin da s**a dace kamar hukumar kula da ma'aikata wato Civil Service Commission da hukumar kula da malamai wato Teachers Service Commission,” in ji shi.

Ya ce daukar ma’aikatan na bin matakai ne bisa ga matakin albashi (grade level), inda ya ce:

“Wanda yake kasa da Level 06, ma’aikatu ne za su daukeshi. Amma daga Level 07 zuwa sama, hukumomin kula da ma'aikata wato Service Commissions ne za su shigo cikin aikin.”

Shugaban Ma’aikatan ya kuma bayyana cewa babu wani mutum da zai zo ofishi domin karɓar takardar aiki kai tsaye, domin komai ana yi ne ta hanyar shafin.

“Ko an dawo an samu aiki, babu wanda zai ce ka zo ofis ka karɓi takardarka. Za ka koma por

An fasa auren Boniface saboda ya ari salo irin na Hakimi! 😳Budurwar Victor Boniface ta soke shirin auren su saboda gano ...
15/11/2025

An fasa auren Boniface saboda ya ari salo irin na Hakimi! 😳

Budurwar Victor Boniface ta soke shirin auren su saboda gano wani babban dalili, wanda zai sa ba zata ci dukiyar ɗan wasan ba ko da ƙaddara tasa sun rabu a gaba.

Ɗan wasan na Najeriya, ya shirya aure da Bajamar Rikke Ermin ƴar ƙasar Norway, amma bikin ya rushe saboda ta gano wani sirri da yake ɓoye mata.

Ermin ta dage a ɗaura musu aure kan yarjejeniyar raba dukiya, wanda hakan ke nufin idan sun rabu, za a raba gaba ɗaya dukiyar Boniface biyu a bata rabi.

Boniface bai musa mata a kan hakan ba, inda ya amince kuma ya sanya hannu a kan za a raba dukiyar sa biyu a bata rabi idan ƙaddara ta sa sun rabu anan gaba, domin a zahiri babu komai dake ƙarƙashin sunan sa cikin dukiyar sa.
Boniface ya yi Rijistar komai na dukiyar sa ne da sunan mahaifiyar sa. 😃👌🏻

Bayan Ermin ta gano haka, sai ta janye auren sa, inda ta fasa bikin, kuma ta kawo ƙarshen soyayyar su ta tsawon shekaru 4.

Dole ne Hakimi ya yi alfahari da wannan babban Sojan na sa 👏🏻😂

• Fagen Wasanni

Buratai Urges Wike to Apologize to Soldier and President TinubuFormer Chief of Army Staff, Lt. Gen. Tukur Buratai (rtd),...
12/11/2025

Buratai Urges Wike to Apologize to Soldier and President Tinubu

Former Chief of Army Staff, Lt. Gen. Tukur Buratai (rtd), has called on the Minister of the Federal Capital Territory, Nyesom Wike, to tender an unreserved apology to President Bola Ahmed Tinubu, the Nigerian Army, and the soldier who allegedly stopped him from entering a restricted area.

In a statement posted on his page on Tuesday, Buratai condemned Wike’s remarks against the uniformed officer, describing them as “a direct threat to national security and the integrity of Nigeria’s institutions.”

He said, “Insulting a uniformed soldier in public is a serious act of indiscipline that undermines the chain of command, weakens the authority of the Commander-in-Chief, and dampens the morale of security personnel.”

Buratai warned that the incident should not be treated as a political matter, but as a breach of national order and respect for the military.

He urged Wike to issue a public apology to President Tinubu, the Nigerian Army, and the officer involved, emphasizing that “the honour and discipline of our Armed Forces must be protected above all else.”

BREAKING: President Donald Trump’s administration has redesignated  Nigeria as a “country of particular concern” over al...
02/11/2025

BREAKING: President Donald Trump’s administration has redesignated Nigeria as a “country of particular concern” over allegations of genocide against Christians.

The Christian genocide narrative in Nigeria supposedly gained traction after the address of Vice-President Kashim Shettima at the United Nations last week.

Shettima had said the situation in Gaza was “heart-wrenching” and demanded an immediate ceasefire that would birth Palestinians independence and create homes of their own on territories already recognised by the UN and international law.

He said a two-state solution remained the most viable path to peace and warned that continued neglect of international law only fuels propaganda and undermines global stability.

Many, including a Vatican Cardinal, had rejected the claim, saying both Christians and Muslims were victims of insecurity in Nigeria.

But in a post on social Media, on Friday, Trump said Christianity was facing an existential threat in Nigeria.

“Christianity is facing an existential threat in Nigeria. Thousands of Christians are being killed. Radical Islamists are responsible for this mass slaughter. I am hereby making Nigeria a “COUNTRY OF PARTICULAR CONCERN” — But that is the least of it. When Christians, or any such group, is slaughtered like is happening in Nigeria (3,100 versus 4,476 Worldwide), something must be done!”

“I am asking Congressman Riley Moore, together with Chairman Tom Cole and the House Appropriations Committee, to immediately look into this matter, and report back to me.

“The United States cannot stand by while such atrocities are happening in Nigeria, and numerous other Countries. We stand ready, willing, and able to save our Great Christian population around the World!”

Country of Particular Concern

According to the US, a Country of Particular Concern (CPC) is a designation by the United States Secretary of State (under authority delegated by the President)

LABARI DA DUMI-DUMI.Al'umar bauchi da kewayen ta sun fara fusata,duba da yadda suke kai ruwa rana da jami'an kula da taf...
29/10/2025

LABARI DA DUMI-DUMI.
Al'umar bauchi da kewayen ta sun fara fusata,duba da yadda suke kai ruwa rana da jami'an kula da tafiye-tafiye akan tituna a bauchi wato (BAROTA).

Hakan ya biyo baya ne sakama kon rashin jituwa da sukeyi,a tsakanin su,al'umar sunyiwa jami'an gar-gadi kan cewa su tsaya a iyakar matsayin su,kada su shiga abunda bai shafe su ba.

Shin maye ra'ayin ku dangane da hakan?
kusa mana ra'ayinki ku a comment section.

CIGABA A JIHAR BAUCHI Tarihi Ya Canza: An Rushe Kofar Wunti Domin Cigaba da Aikin Flyover a Bauchi 26 ga Oktoba, 2025Tar...
26/10/2025

CIGABA A JIHAR BAUCHI Tarihi Ya Canza: An Rushe Kofar Wunti Domin Cigaba da Aikin Flyover a Bauchi

26 ga Oktoba, 2025

Tarihi ya sake rubutu yau a garin Bauchi, yayin da aka rushe tsohuwar Kofar Wunti, ɗaya daga cikin muhimman wuraren tarihi da s**a daɗe suna wakiltar asalin tsohon birnin Bauchi. Wannan mataki ya biyo bayan cigaban aikin gine-ginen Flyover da Gwamnatin Jihar Bauchi ke aiwatarwa domin inganta zirga-zirga da bunƙasa tsarin birane.

Kofar Wunti ta kasance ɗaya daga cikin fitattun ƙofofin tsohon Bauchi tun zamanin Sarkin Bauchi Malam Yakubu, . A wancan lokaci, ta kasance babbar hanya ta shiga cikin Birnin Bauchi, inda ake kula da tsaron gari da kuma masu shiga da fita. Haka kuma ta zama alamar tarihi da girmamawa ga al’ummar Bauchi

Sai dai duk da rushewar ƙofar don ci gaban zamani, akwai yiwuwar sake ginawa sabuwar Kofar Wunti domin ci gaba da wanzar da tarihi da kuma tabbatar da cewa wannan alama ta tarihi ba ta shuɗe ba.

Akwai Tabbacin sake inganta sabuwar wannan Tarihi.

Masu lura da harkokin tarihi da al’adu sun yaba da wannan mataki, suna cewa sake gina sabuwar ƙofar zai zama hanyar haɗa tarihi da cigaban zamani, da kuma tunawa da gagarumar gudunmawar da tsohuwar Kofar Wunti ta bayar wajen kafa da kare garin Bauchi tun fil azal.

A halin yanzu, aikin Flyover na ci gaba da tafiya cikin sauri — wani ɓangare ne na ƙoƙarin gwamnatin jihar domin sauƙaƙa zirga-zirga, inganta gine-gine, da kyautata rayuwar jama’a. Gwamnan Jihar Bauchi Sanata Bala Abdulkadir Muhammad kauran Bauchi ne ke aiwatarwa.

ANNUR RADIO FM.

During yesterday's session, the National Assembly's Joint Committee on Constitution Review gave unanimous support to the...
26/10/2025

During yesterday's session, the National Assembly's Joint Committee on Constitution Review gave unanimous support to the proposal for creating an additional state in the South East.

The committee has also approved the inclusion of independent candidates in every election and approved one extra seat for women in each state within both the Red and Green chambers of the National Assembly.

Currently, there are five states in the South East region: Abia, Anambra, Ebonyi, Enugu, and Imo. This number is one less than the six states in the South-South, South West, North Central, and North East regions, and two fewer than the seven states in the North West. The committee supported this view during a two-day retreat in Lagos, where they evaluated proposals for creating 55 new states throughout the country.

During the meeting, which was led by Deputy Senate President Barau Jibrin alongside House of Representatives Deputy Speaker Benjamin Kalu, thorough discussions were held regarding these issue.

Senator Abdul Ningi from Bauchi Central proposed the motion to establish the new state, and it was seconded by Representative Ibrahim Isiaka of Ifo/Ewekoro, Ogun State.

The committee members all supported the motion, leading to its adoption.

The joint committee formed a subcommittee to evaluate requests for establishing more states and local government areas across all six geopolitical zones. The committee consists of one Senator and one Representative from each state.

BREAKING: President Tinubu sacks service chiefs, retains Chief of Defence Intelligence.President Tinubu has named Genera...
26/10/2025

BREAKING: President Tinubu sacks service chiefs, retains Chief of Defence Intelligence.

President Tinubu has named General Olufemi Oluyede as the successor to General Christopher Musa, taking on the role of the new Chief of Defence Staff.

Major-General W. has been appointed as the new Chief of Army Staff.

Air Vice Marshall S.K Aneke is Chief of Air Staff while Rear Admiral I. Abbas is the new Chief of Naval Staff.

Chief of Defence Intelligence Major-General E.A.P Undiendeye retains his position.

BREAKING NEWS:Yesterday at the Presidential Villa, I met with a PLAN International delegation led by its Director of Pro...
21/10/2025

BREAKING NEWS:
Yesterday at the Presidential Villa, I met with a PLAN International delegation led by its Director of Programme, Quality and Innovation, Helen Mfonobong Idiong.

During the visit, I also invited a teenager, Joy Ogah, to take over my seat as the Vice President for a day and address the nation.

In my remarks, I assured stakeholders and development partners of President Bola Ahmed Tinubu’s commitment to promoting girl-child education across Nigeria.

We will continue our engagement with PLAN International and explore how the force and strength of government can be brought to bear on your solid advice regarding girl-child education.

ANA WATA GA WATA,Da ɗumi ɗumi: Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Gano Almundahanan Kuɗaɗe A Hukumar BAROTAGwamnatin Jihar Bauchi...
21/10/2025

ANA WATA GA WATA,
Da ɗumi ɗumi: Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Gano Almundahanan Kuɗaɗe A Hukumar BAROTA

Gwamnatin Jihar Bauchi ta dauki matakin tsabtace ayyukan hukumar kula da zirga-zirgar ababen hawa ta jihar, BAROTA, bayan zarge-zargen wawurar kudade da kuma rashin ingantaccen gudanarwa da s**a durkusar da ayyukan hukumar a ‘yan watannin baya bayan nan.

Domin magance matsalar, gwamnatin ta nada kwararre a fannin kula da zirga-zirga, Abdulmumini Aliyu, a matsayin mai ba da shawara wanda zai jagoranci sabunta ayyukan hukumar tare da dawo da amincewar jama’a akanta.

Aliyu, wanda shi ne Manajan Darakta kuma Shugaba na kamfanin Girdo Technical and Engineering Services Limited, ya bayyana cewa binciken farko da aka yi ya gano shaidun aikata cin hanci da rashawa, karkatar da kudade da kuma rashin kyakkyawan tsarin gudanarwa daga tsohuwar shugabancin hukumar ta BAROTA.

Ya ce wannan mummunan yanayi ya haifar da raunin kwarin gwiwar ma’aikata da kuma tsaikon biyan albashi, wanda ya haddasa durkushewar ayyukan hukumar a fannonin kula da zirga-zirga da kiyaye doka a kan tituna.

Aliyu ya tabbatar da cewa yana da niyyar sake gina hukumar bisa ginshikin gaskiya da rikon amana, tare da mayar da hankali kan dawo da kwanciyar hankali da daidaito a tsakanin ma’aikata.

Ya kuma roki jami’an hukumar da s**a bar aiki saboda rikicin kudi da rashin shugabanci su koma bakin aiki, inda ya tabbatar musu cewa sabon tsarin gudanarwar zai magance korafe-korafensu.

Address

Nassarawa Jahun, Unguwar Dim, Behind Bilal Bn Rabah Mosque
Bauchi

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when ANNUR RADIO FM posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share