Fikrah TV

Fikrah TV Don Gyaran Tunaninku
(1)

Ranar polio na kasa
24/10/2025

Ranar polio na kasa

DA DUMI-DUMI:Majalisar Wakilai Za Ta Binciki Bashin Dala Miliyan 460 Da Aka Karɓo Daga China Lokacin Mulkin JonathanMaja...
23/10/2025

DA DUMI-DUMI:
Majalisar Wakilai Za Ta Binciki Bashin Dala Miliyan 460 Da Aka Karɓo Daga China Lokacin Mulkin Jonathan

Majalisar Wakilan Tarayyar Najeriya ta kaddamar da bincike kan bashin dala miliyan 460 da gwamnatin tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ta karɓo daga China Exim Bank, wanda aka ce an yi niyya ne domin aiwatar da shirin sanya na’urorin CCTV a Abuja don ƙarfafa tsaro a babban birnin ƙasar.

Sai dai majalisar ta bayyana damuwa cewa duk da cikar shekaru da dama tun bayan karɓar bashin, ba a ga wani cikakken sak**ako ko na’urorin CCTV ɗin da aka yi alkawari da su ba.

‘Yan majalisar sun ce za su gudanar da bincike mai zurfi don gano inda kudaden s**a nufa, da kuma waɗanda s**a yi amfani da su ba bisa ƙa’ida ba, tare da tabbatar da cewa an dawo da duk wani abu da aka yi ɓata.

Wannan mataki, a cewar majalisar, na daga cikin ƙoƙarin tabbatar da gaskiya, adalci, da ingantaccen amfani da dukiyar jama’a, domin dawo da amincewar al’umma ga tsarin gwamnati da kudin gwamnati.

𝐖𝐀𝐇𝐘 𝐀𝐓𝐁𝐔'𝐒 𝐂𝐎𝐍𝐕𝐄𝐑𝐒𝐈𝐎𝐍 𝐈𝐍𝐓𝐎 𝐀 𝐂𝐎𝐍𝐕𝐄𝐍𝐓𝐈𝐎𝐍𝐀𝐋 𝐔𝐍𝐈𝐕𝐄𝐑𝐒𝐈𝐓𝐘 𝐈𝐒 𝐀 𝐒𝐓𝐄𝐏 𝐈𝐍 𝐓𝐇𝐄 𝐑𝐈𝐆𝐇𝐓 𝐃𝐈𝐑𝐄𝐂𝐓𝐈𝐎𝐍: 𝐀𝐃𝐃𝐑𝐄𝐒𝐒𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐔𝐇𝐀𝐌𝐌𝐀𝐃 𝐀𝐋𝐈𝐘𝐔 𝐒𝐎𝐍𝐆𝐔𝐘...
22/10/2025

𝐖𝐀𝐇𝐘 𝐀𝐓𝐁𝐔'𝐒 𝐂𝐎𝐍𝐕𝐄𝐑𝐒𝐈𝐎𝐍 𝐈𝐍𝐓𝐎 𝐀 𝐂𝐎𝐍𝐕𝐄𝐍𝐓𝐈𝐎𝐍𝐀𝐋 𝐔𝐍𝐈𝐕𝐄𝐑𝐒𝐈𝐓𝐘 𝐈𝐒 𝐀 𝐒𝐓𝐄𝐏 𝐈𝐍 𝐓𝐇𝐄 𝐑𝐈𝐆𝐇𝐓 𝐃𝐈𝐑𝐄𝐂𝐓𝐈𝐎𝐍: 𝐀𝐃𝐃𝐑𝐄𝐒𝐒𝐈𝐍𝐆 𝐌𝐔𝐇𝐀𝐌𝐌𝐀𝐃 𝐀𝐋𝐈𝐘𝐔 𝐒𝐎𝐍𝐆𝐔𝐘'𝐒 𝐌𝐘𝐎𝐏𝐈𝐂 𝐕𝐈𝐄𝐖

By: Mohammed Sani Umar, MNIM
(A.K.A, DrSani Umar Jr)

The recent article by one Muhammad Aliyu Songuy opposing the proposed conversion of Abubakar Tafawa Balewa University (ATBU), Bauchi into a conventional university exposes, at best, a narrow understanding of higher education development, and at worst, a reluctance to accept positive reform. While public debate is healthy for democracy, it must be guided by facts, context, and a vision that transcends sentiment.

I darely condemn his myopic against the conversion of prestigious Sir Abubakar Tafawa Balewa University. First of all, will the conversion ends science or technology based education ? The answer is capital 'NO'.

Below represents key rationale behind the conversion of the University, to stand the tests of time - serving interests of Nigerian students across many disciplines:

1. Education Must Evolve with Society

Songuy’s argument assumes that ATBU must remain a purely technological institution simply because it was founded as one. This thinking ignores a basic truth — that education is dynamic, not static.
When ATBU was established in 1980, Nigeria needed more engineers and technologists to drive post-oil industrialization. But four decades later, the needs of the nation have broadened. The country now requires well-rounded graduates who can blend technology with governance, management, agriculture, law, and health sciences.
To insist on a narrow structure in the face of new realities is not preservation — it is stagnation.

2. A Conventional University Does Not Mean Abandoning Technology

Contrary to Songuy’s fears, removing “Technology” from ATBU’s name does not mean scrapping its engineering excellence. Rather, it means building upon that foundation to include other critical fields.
The proposed change will allow ATBU to retain its core strengths in engineering and applied sciences, while adding faculties that will make it a full-fledged university capable of serving a wider range of academic interests.
Indeed, the most successful universities in the world — such as MIT and Stanford — combine engineering, medicine, economics, and humanities under one umbrella.

3. National and Regional Benefits

ATBU’s conversion is not just about institutional pride; it’s about access and development.
The North-East region, with millions of young people hungry for education, lacks a large conventional federal university offering all major fields. By expanding ATBU’s academic base, more students will have the opportunity to study Law, Medicine, Social Sciences, and Agriculture without leaving the region.
This reform will also boost Bauchi’s local economy, attract research funding, and position the university as a centre of innovation and policy thinking for the entire region.

4. Global Standards Demand Inclusivity

In today’s knowledge economy, no serious university isolates science from society. The world is moving toward interdisciplinary learning — combining technology with entrepreneurship, policy, and sustainability.
Nigeria cannot remain trapped in outdated educational models.
A modern ATBU will be better equipped to train engineers who understand economics, scientists who grasp ethics, and leaders who apply technology to governance. That is the essence of progress.

5. Constructive Criticism vs. Fear of Change

While Songuy has every right to express his opinion, it is unfortunate that his argument is rooted in fear rather than foresight. Great institutions thrive because they evolve; they do not resist reform.
ATBU’s conversion is not political — it is strategic, inclusive, and forward-looking. It reflects Nigeria’s determination to create universities that can compete globally and respond locally.

In conclusion Songuy’s article may have raised concerns, but his view remains myopic and resistant to the future. The proposed reform will not dilute ATBU’s legacy; it will expand it. It will turn a respected technological university into a comprehensive institution capable of shaping the future of education in Northern Nigeria and beyond.

ATBU deserves evolution, not limitation.

22nd October, 2025

19/10/2025
Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya (ICC) ta ƙi amincewa da bukatar da Isra’ila ta shigar ta neman soke umarnin k**a ...
19/10/2025

Kotun Hukunta Manyan Laifuka ta Duniya (ICC) ta ƙi amincewa da bukatar da Isra’ila ta shigar ta neman soke umarnin k**a Firaministan ƙasar, Benjamin Netanyahu, da Ministan Tsaronta, Yoav Gallant.

Kotun ta bayyana cewa ƙorafin da Isra’ila ta gabatar bai cika sharuddan sashe na 82(1)(d) na Dokar Rome ba, wanda ke tanadin cewa buƙatar kalubalantar hukunci na kotu sai dai idan tana da tasiri kai tsaye ga adalci ko sak**akon shari’a. Hakan na nufin cewa umarnin k**a shugabannin biyu zai ci gaba da aiki k**ar yadda kotun ta tabbatar.

Wannan hukuncin ya ƙarfafa matsayin ICC wajen ci gaba da bincike kan zarge-zargen laifukan yaƙi da ake wa Isra’ila bisa hare-haren da ta kai a Gaza da Gabar Kogin Jodan tun daga shekarar 2014, duk da cewa Isra’ila ba memba ba ce a kotun. Wannan mataki ya kara matsin lamba kan Netanyahu, wanda ake zargin ya amince da ayyukan da s**a janyo mutuwar fararen hula da dama a yankin Falasɗinu.

Babbar Kotu a Jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a Musa Dahuru Muhammad, ta yanke wa wani mai horas da ƙungiyar ...
19/10/2025

Babbar Kotu a Jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a Musa Dahuru Muhammad, ta yanke wa wani mai horas da ƙungiyar ƙwallon ƙafa mai suna Hayatu Muhammad hukuncin ɗaurin shekaru takwas a gidan yari ba tare da zaɓin biyan tara ba, bisa laifin aikata luwadi da ƙaramin ɗan wasan sa.

Wanda aka yanke wa hukuncin, mazaunin unƙuwar Sanka a cikin birnin Kano, an same shi da aikata laifin sau biyu a wurare daban-daban.

Tun da fari, wanda ake tuhuma ya ƙi amincewa da laifin.

Sai dai don tabbatar da laifin ba tare da wata shakka ba, lauyan gwamnati na jihar Kano, Barrista Ibrahim Arif Garba, ya kira shaidu biyar waɗanda s**a bayar da shaida a gaban kotu.

A gefe guda kuma, wanda ake tuhuma shi kaɗai ne ya tsaya a matsayin shaida a kansa.

Laifin ya saɓa da sashe na 284 na Dokar Penal Code.

Bayan Mai Shari’a Dahuru ya nazarci bayanan shaidu da kuma hujjojin da aka gabatar a kotu, ya tabbatar da cewa wanda ake tuhuma ya aikata laifin k**ar yadda aka tuhume shi.

Daga nan sai ya yanke masa hukuncin shekaru huɗu a kowane ɗayan tuhume-tuhume biyu, inda ya umarci a gudanar da hukuncin biyun tare (concurrently) daga ranar yanke hukuncin.

HOTUNA: HOTUNA Yadda shirin karfafa Yara mata na AGILE ya shirya Gasa Tsakanin Makarantu Domin murnar Ranar ‘Yar Mata ta...
19/10/2025

HOTUNA: HOTUNA Yadda shirin karfafa Yara mata na AGILE ya shirya Gasa Tsakanin Makarantu Domin murnar Ranar ‘Yar Mata ta Duniya ta shekarar 2025.

Taken Bikin shi ne; Ƙarfinta. Wasanta. Makomarta.

YA KASHE RAI SABODA ZAI KARA AUREMatashi magidanci Mamuda Zakari Ya'au wanda ake yiwa lakabi da Wadata mai shekaru 30 ya...
18/10/2025

YA KASHE RAI SABODA ZAI KARA AURE

Matashi magidanci Mamuda Zakari Ya'au wanda ake yiwa lakabi da Wadata mai shekaru 30 yana da mata biyu, ya aikata kisan kai saboda zai kara mata na uku anan cikin garin Bauchi

Kamar yadda kakakin rundinar 'yan sandan jihar Bauchi CSP Ahmed Muhammad Wakil ya sanar, Shekaran jiya Alhamis da misalin karfe 9 na dare, Mamuda Zakari ya tare wani dan acaba mai suna Basiru Muhammad dan shekara 25 yace ya kaishi unguwar Sulaimanu Adamu Quarters dake kusa da Old Airport Bauchi

Da s**a isa gurin sai Mamuda ya zare wuka ya burma a cikin dan acaban Basiru Muhammad, sai ya dauke mashin dinsa ya fara guduwa, anan dai jama'a s**a kawo dauki, sai Mamuda ya jefar da mashin din ya gudu, a yayin guduwa ya jefar da wayansa

'Yan sanda sun kai dauki, kafin a kai Basiru zuwa Asibiti rai yayi halinsa, amma anyi dace an gano wayar Mamuda, ta nan aka ganoshi aka k**ashi, kuma ya amsa laifinsa

Yace dalilin da yasa ya aikata laifin kisan shine yana so ya dauke mashin din ne ya sayar ya kara mata na uku duk da yana sana'ar sayar da kayan marmari

Imbanda Allah Ya sa ya jefar da wayansa da wahala a k**ashi, amma alhakki ma ba zai barshi ba, saboda bai san adadin mutanen da suke karkashin ciyarwan dan acaban da ya kashe ba saboda kawai yana son yayi sabon aure yaji dadin jima'i

Yanzu gashi ya rasa amaryan da zai aura, matansa guda biyu suma zai rasa su, shikenan rayuwarsa zata kare a gidan yari, wasu kuma su aure sauran matan nasa guda biyu su yi ta jima'i dasu yana can daure a kurkuku

Jama'a mu ji tsoron Allah, duk abinda ka samu ta hanyar haram inda zakayi hakuri ka tashi ka nema ta hanyar halal Allah Zai baka

Muna fatan Allah Ya tsare mana imaninmu

Cooied

A photograph of passengers boarding a train somewhere in Bauchi, in 1961.
18/10/2025

A photograph of passengers boarding a train somewhere in Bauchi, in 1961.

Address

No. 5 Railway Road Bauchi
Bauchi
234

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Fikrah TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Fikrah TV:

Share

Category