Madubin-Arewa-TV

Madubin-Arewa-TV Wannan ingantaccen Wannan ingantaccen shafi ne Wanda zai ringa kawo muku ingantattun rahotannain labarai na jihar Bauchi

Rundunar sojin Nijeriya ta baiwa fitaccen Malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Yahaya Jingir, lambar yabo bisa rawar d...
07/09/2025

Rundunar sojin Nijeriya ta baiwa fitaccen Malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Yahaya Jingir, lambar yabo bisa rawar da yake takawa wajen kira da kuma jajircewa wajen wanzar da zaman lafiya a faɗin Nijeriya.

Dan Allah ku ringa taya mu da sharing zuwa groups...

Sanarwa domin samun ingantattun labarai kuyi following ko Like na:
Madubin-Arewa-TV
ALPU Hausa
Madubin Bauchi
Madubin-Arewa-Tv
BALGANU-Hausa
Nigeria Hausa
Wakiliyar-Jihar-Bauchi
Duniyar-Wasanni
ANNUR-Hausa
Wakiliyar-Arewa
AGIBASA-Hausa
Wakiliyata
Goal.com-Hausa
@
fans

JARRABAWA DAGA ALLAHAnnoba 'yan ta'addan Boko Haram sun kaddamar da harin ta'addanci a garin Darajamal dake karamar huku...
07/09/2025

JARRABAWA DAGA ALLAH

Annoba 'yan ta'addan Boko Haram sun kaddamar da harin ta'addanci a garin Darajamal dake karamar hukumar Bama Jihar Borno

Sun ka$he mutane 63 fararen hula da Sojoji, wato sun kashe fararen hula 58 da Sojoji 5 a lokacin harin

Maigirma Gwamnan jihar Borno ya ziyarci garin da harin ya faru, ya yaba wa jaruntar da Sojoji s**a nuna

Mutanen garin Darajamal basu jima da komawa garinsu ba bayan shafe tsawon shekaru 10 suna gudun hijira, sun koma kenan sai wannan harin ya faru, Gwamna Zulum ya jajanta musu

Akwai wata rundina ta tsaro wanda Shugaban Kasa Tinubu ya kafa domin suyi aikin bada tsaro wa dazuka (Forest Guards), Gwamna Zulum yace da zaran sun kammala karban horo za'a kawosu garin domin su tallafawa Sojoji wajen tabbatar da tsaron garin Darajamal

Muna rokon Allah Ya karbi shahadarsu, Ya kawo mana karshen wannan masifa.

ABIN TAUSAYE WALLAHI:Bayan gama  jana'izar mahaifin sa ya tsuguna a gaban kabarinsa  yayi masa addu,a ya koma ya rungune...
05/09/2025

ABIN TAUSAYE WALLAHI:
Bayan gama jana'izar mahaifin sa ya tsuguna a gaban kabarinsa yayi masa addu,a ya koma ya rungune hannu Yana kuka da kewar mahafin sa

Haka muma yau ko gobe zamu Koma ga Allah mu bar yayan mu a matsayin marayu a wannan duniyar, Allah yasa mu cika da imani.

Dan Allah ku ringa taya ni da sharing zuwa groups ...

Sanarwa domin ingantattun labarai kuyi like ko following na:
Madubin-Arewa-TV
ALPU Hausa
Madubin Bauchi
BALGANU-Hausa
Madubin-Arewa-Tv
Nigeria Hausa
Wakiliyar-Jihar-Bauchi
Duniyar-Wasanni
ANNUR-Hausa
Wakiliyata
Wakiliyar-Arewa
AGIBASA-Hausa
Goal.com-Hausa

Daga: Mubarak Samai'laa

Za'a Kafa Ƙungiyar Musulman Najeriya Wacce Za Tayi Gogayya Da Kungiyar Kiristoci Ta CAN:Dukkan ɓangarori da ƙungiyoyin a...
30/08/2025

Za'a Kafa Ƙungiyar Musulman Najeriya Wacce Za Tayi Gogayya Da Kungiyar Kiristoci Ta CAN:

Dukkan ɓangarori da ƙungiyoyin addinin musuluncin Najeriya sun amince da kafa sabuwar ƙungiya, mai ƙarfin gaske, wacce za ta ƙunshi kafatanin Malam Islama a Najeriya irin su.

Shaikh Ɗahiru Bauchi

Sheikh Ibrahim Maqari

Sheikh Abdullahi Bala Lau

Sheikh Sani Yahaya Jingir

Sheikh Dr Ahmed Gumi

Sheikh Ƙaribulla Nasiru Kabbara

Sheikh Ibrahim Elzakzaky

Sheikh Musa Ayuba Lukuwa Sokoto

Sheikh Bello Yabo

Sheikh Aminu Daurawa

Sheikh Isa Ali Pantami

Sheikh Abdulwahab Kano

Almajiran Dutsen Tenshi

Almajiran Albany Zariya

Da dai sauran su, ana kyautata zaton cewa wannan ƙungiya za ta riƙa yin magana da murya ɗaya ta dukkan Musulmin ƙasar kamar yadda takwarar ta ta kiristoci Christian Association of Nigeria CAN ke yi

Shin kuna goyon bayan kafa wannan kungiya?

Kuyi Like na Madubin-Arewa-TV

~ATP Hausa

SUBUHANALLAH: Ya Zama dole Mu daƙike yaɗuwar Addinin Musulunci a ƙasashen duniya, Zamuyi duk Mai yiwuwa Wajen ganin Muta...
27/08/2025

SUBUHANALLAH: Ya Zama dole Mu daƙike yaɗuwar Addinin Musulunci a ƙasashen duniya, Zamuyi duk Mai yiwuwa Wajen ganin Mutane Sun daina Shiga Addinin Musulunci, inji Tsohon Prime Minista na Kasar |$ra'i|a Naftali Bennett

Tsohon Prime Minista na Kasar |$ra'i|a Naftali Bennett yayi gargadi ga Kasashen Nahiyar Turai game da yaduwar addinin Mu$u|unci

Naftali yace ya zama wajibi Shugabannin Kasashen Nahiyar Turai suyi duk abinda zasu iya wajen dakile yaduwar addinin Mu$u|unci a yankinsu

Yayi wannan gargadi ne sakamakon wani bincike da ya nuna a kullun ana samun adadi mai yawa na Turawan da suke shiga addinin Mu$u|unci, adadin karuwa yake ba raguwa ba

Sannan akwai kiyasin da ya nuna Turawa suna sa wa 'ya'yansu da aka haifa sunan Muhammad, wato Muhammad shine sunan da aka fi sa wa jarirai a Nahiyar Turai, kuma har wadanda ba Musulmai ba suna sa wa yaransu sunan Muhammad

Akan haka Naftali yace yaduwar addinin Musulunci zai iya zama babban barazana ga tabbatuwar Kasar |$ra'i|a anan gaba

Wato mutanen nan suna ganin mu'ujizar Musulunci, a duk wayewar gari sai sun $ha j !n!n Mu$u|?mai a Gaz@ amma hakan bai hana Mu$u|unci ya samu karuwa ba

Allah Ya yi alkawari sai ya cika duniyar nan da Mu$u|unci kafin karshen duniya, suna so ko basa so sai duniya ta cika da hasken Mu$u|unci

Yaa Allah Ka daukaka Mu$u|unci da Mu$u|mai a duk inda suke cikin duniya.

Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 Madubin-Arewa-TV 👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku...

Da dumi'dumi: Gwamna Uzodimma Ya Ƙara Albashin Ma’aikatan Jihar Imo daga N215,000 zuwa N503,000 daga N70,000 zuwa N104,0...
27/08/2025

Da dumi'dumi: Gwamna Uzodimma Ya Ƙara Albashin Ma’aikatan Jihar Imo daga N215,000 zuwa N503,000 daga N70,000 zuwa N104,000.

Gwamnan Jihar Imo, Hope Uzodimma, ya amince da sabon mafi ƙarancin albashi ga ma’aikatan jihar, daga naira 70,000 zuwa naira 104,000.

Ya bayyana haka ne a taron da ya yi da shugabannin ƙungiyar kwadago ta ƙasa (NLC) a fadar gwamnatin jihar da ke Owerri.

Gwamnan ya ce an kuma ƙara albashin ƙananan likitoci daga ₦215,000 zuwa ₦503,000, sannan malamai a manyan makarantu (tertiary institutions) za su rika karɓar ₦222,000 daga ₦119,000 da suke karɓa a baya.

Haka zalika, ya amince da biyan ₦16 biliyan domin a biya dukkan kuɗaɗen ritaya (gratuities) da ake bin tsofaffin ma’aikata.

Uzodimma ya roƙi ma’aikata su nuna ƙarin jajircewa, da ƙwarewa wajen gudanar da ayyukansu a matsayin godiya ga wannan ƙarin albashi.
Me zaku Iya cewa?

Masu hannu da shuni su ne masu cin gajiyar Shari'a a Nijeriya Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar, ya yi gargadin c...
25/08/2025

Masu hannu da shuni su ne masu cin gajiyar Shari'a a Nijeriya

Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar, ya yi gargadin cewa shari’a a Najeriya na ƙara zama “kayan sayarwa,” inda talakawa ke fuskantar rashin adalci, yayin da masu kuɗi ke kauce wa hukunci.

Sultan ya bayyana haka ne a matsayin babban bako a taron shekara-shekara na Ƙungiyar Lauyoyi ta Najeriya (NBA) da aka gudanar a Enugu a ranar Lahadi, inda ya yi kashedi cewa rashawa da rashin adalci suna lalata sahihancin tsarin shari’a.

“Yau, shari’a tana ƙara zama kayan sayarwa, kuma talakawa ke zama waɗanda ake zalunta a wannan irin shari’a, yayin da masu kuɗi ke aikata laifuka iri-iri suna kuma yawo a kan tituna ba tare da hukunci ba,” in ji shi.

Sai dai ya yaba wa NBA bisa zaben taken taro “Stand Out and Stand Tall”, yana mai cewa ya dace da bukatar gaggawa da ke gaban lauyoyi na cika alkawarin aikinsu na sana’a.

Ya ce dole ne masana shari’a su ci gaba da zama masu jajircewa wajen tabbatar da mulkin doka domin adalci, ɗaukar nauyi da daidaito a gaban doka.

“Kuna ƙuduri ne na tabbatar da mafi girman ƙa’idojin mulkin doka domin tabbatar da cewa kowa, har ma da waɗanda ke riƙe da iko, ya kasance ƙarƙashin doka kuma ya ɗauki nauyi a kanta. Idan muka iya yin haka, za mu shawo kan ainihin matsalar mulki a ƙasar nan,” in ji shi.

Sultan ya jaddada cewa adalci shi ne ginshiƙin kowace al’umma mai kwanciyar hankali, kuma doka dole ta kasance mai nufin cimma adalci a matsayin babban manufarta.

Ya shawarci mahalarta taron da su yi amfani da shi wajen tattauna manyan batutuwa da za su tsara makomar Najeriya.

Sama da shekara 50 muna gina kasuwar nan (Kasuwar Alaba), mun sha wahala, amma rana ɗaya an zo an rusa mana kasuwa ba no...
24/08/2025

Sama da shekara 50 muna gina kasuwar nan (Kasuwar Alaba), mun sha wahala, amma rana ɗaya an zo an rusa mana kasuwa ba notis, mun lissafa an rusa mana Masallatai 40 - Inji 'yan kasuwar Alaba Rago ta Legas.

BAZAWARA:  Ni ba taimakon kudi nake nema ba, aure nake so. Duk wanda yake sona, toh sharadin shi ne zai bar ni na ci gab...
23/08/2025

BAZAWARA: Ni ba taimakon kudi nake nema ba, aure nake so. Duk wanda yake sona, toh sharadin shi ne zai bar ni na ci gaba da yin aikina

Wata bazawara ‘yar asalin Jihar Kano ta bayyana muradinta na samun aure, inda ta yi kira ga al’umma musamman maza masu kishin aure da su amsa kiran nata.

A cikin sakonta, ta ce ita mace ce mai tsafta, son kyau da kamshi, kuma tana da ra’ayin auren namiji mai tsabta, mai abin yi, mai ilimi da sanin darajar mace.

Ta bayyana cewa tana iya amincewa da aure da namiji mai mata, amma sharadinta shi ne kowace matar ta zauna a gidan ta daban domin zaman lafiya da mutunci.

Bazawaran ta kara da cewa tana son ta ci gaba da aikinta duk da ta yi aure, don haka tana neman mijin da zai yarda da wannan tsari.

A cewar ta “Ni ba taimakon kudi nake nema ba, aure nake nema. Duk wanda yake sona, toh sharadin shi ne zai bar ni na ci gaba da yin aikina. Ni ‘yar Kano ce, kuma a shirye nake mu hadu mu fahimci juna.”

Wanne fata zaku yi mata?

Dan Allah ku ringa taya mu da sharing zuwa groups.

Sanarwa domin samun ingantattun labaran kuyi Following ko Like na :
Madubin-Arewa-TV
ALPU Hausa
Madubin Bauchi
BALGANU-Hausa
Madubin-Arewa-Tv
Nigeria Hausa
Wakiliyar-Jihar-Bauchi
Duniyar-Wasanni
ANNUR-Hausa
Wakiliyata
Wakiliyar-Arewa
AGIBASA-Hausa
Goal.com-Hausa

masoya

Copied daga shafin jaridar Leadership Hausa Online

Shugaba Tinubu ya soke harajin kashi 5 da aka sanya kan kuɗin waya da Data a NijeriyaShugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, y...
20/08/2025

Shugaba Tinubu ya soke harajin kashi 5 da aka sanya kan kuɗin waya da Data a Nijeriya

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya cire harajin kashi biyar (5%) da ake ɗora wa kan ayyukan sadarwa da s**a gaɗa da kiran waya da Data a ƙasar nan. Mataimakin Shugaban Hukumar Sadarwa ta Ƙasa (NCC), Dr. Aminu Maida, ne ya tabbatar da hakan, inda ya bayyana cewa sabuwar dokar haraji da Shugaban Ƙasa ya rattaba hannu a kai ta tabbatar da cire wannan nauyi daga kan ‘yan Najeriya.

A cewar Dr. Maida, cire wannan haraji zai rage wa masu amfani da wayar hannu da sauran ayyukan sadarwa nauyin kuɗi, wanda hakan zai taimaka wajen sauƙaƙa rayuwa da kuma rage matsin lamba kan jama’a. Ya ce, wannan mataki ya yi daidai da manufofin gwamnati na sauƙaƙa rayuwar ‘yan ƙasa da kuma bunƙasa tattalin arzikin ƙasa.

Ya ƙara da cewa, cire harajin zai ƙara ƙarfin amfani da fasahar sadarwa a Najeriya, wanda hakan zai samar da ƙarin damar kasuwanci da kuma ci gaban tattalin arziki. Haka kuma, ya nuna cewa gwamnati za ta ci gaba da duba hanyoyin da za su rage wa jama’a nauyin haraji a fannonin daban-daban.

Me zaku Iya cewa?

Kofar Shiga Gidan Manz0n Allah (saw) a Birnin dha'if.Wannan itace qofar shiga Gidan Annab!n mu abin sonmu abin Qaunarmu,...
19/08/2025

Kofar Shiga Gidan Manz0n Allah (saw) a Birnin dha'if.

Wannan itace qofar shiga Gidan Annab!n mu abin sonmu abin Qaunarmu, Wanda kowannenmu yake roqon Allah yasanya shi acikin cetonsa (saw).

Wannan Gidan Mai albarka Yana a Birnin dha'if ne, sannan ana samun Masu ziyar@ daga qasashe daban daban daga sassan Duniy@.

Alhamadulillah mun samu nasarar isa wannan wuri Mai albarka kuma mun shiga har ciki.

Ya Allah kamar yanda muka shiga cikin wannan gidan nashi (saw) kasanya mushiga cikin cetonsa ranar gobe..!

Duk mai kallon wannan postingg Din Allah ka qaddara masa zuwa wannan wuri mai albarka, Duk ta hanyar da baiyi tsammani ba.

Kuyi masa salati sannan kuyi mana shearinng, idan wannan shine zuwanka na farko.

MAF Multimedia 📹

HASBUNALLAHU WA NI'IMAL WAKIL:Babban Malamin Musulunci Sheikh Dr Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya wallafa labarin cewa jami...
19/08/2025

HASBUNALLAHU WA NI'IMAL WAKIL:
Babban Malamin Musulunci Sheikh Dr Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ya wallafa labarin cewa jami'an cibiyar leken asiri na Ka$ar |$ra'i|a (M0$$AD) sun iso Abuja

Malam yace akwai yiwuwar kwanannan za'a fara yiwa wasu Shugabannin addinin Musulunci a Nigeria ki$an gi||a

Sheikh Dr Ahmad Gumi yace a wani dalili ne zai sa Gwamnatin Nigeria zata bari wadannan ¥ahud@wa?n masu $han jin!n bayin Allah su taka kafarsu a Nigeria?

Sheikh Dr Ahmad Gumi ya kara da cewa hakika Tinubu yayi gurguwan shawara da ya bari haka ya faru, kuma yin hakan zai shafe shi ba makawa fiye da yadda yake tunani

Muna rokon Allah Ya kare Musulunci da Musulmai da dukkan sharri da makircin da zasu kulla.

Me zaku Iya cewa?

Dan Allah ku ringa taya mu da sharing zuwa groups...

Sanarwa domin samun ingantattun kuyi following ko Like na:
Madubin-Arewa-TV
ALPU Hausa
Madubin Bauchi
BALGANU-Hausa
Madubin-Arewa-Tv
Nigeria Hausa
Wakiliyar-Jihar-Bauchi
Duniyar-Wasanni
ANNUR-Hausa
Wakiliyata
Wakiliyar-Arewa
AGIBASA-Hausa
Goal.com-Hausa

Address

Bauchi

Telephone

+2348086900630

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Madubin-Arewa-TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category