Madubin-Arewa-TV

Madubin-Arewa-TV Wannan ingantaccen Wannan ingantaccen shafi ne Wanda zai ringa kawo muku ingantattun rahotannain labarai na jihar Bauchi

DA DUMIDUMINSA: Jerin Jihohin Arewa Guda 12 Da Amurkà Za Ța Sanyawa Takunkumi Kan Zargin Tauye Haķkìn Adďìñi1-Zamfara.2-...
03/11/2025

DA DUMIDUMINSA: Jerin Jihohin Arewa Guda 12 Da Amurkà Za Ța Sanyawa Takunkumi Kan Zargin Tauye Haķkìn Adďìñi

1-Zamfara.

2-Kano

3-Sokoto

4-Katsina

5-Bauchi

6-Borno

7-Jigawa

8-Kebbi

9-Yobe

10-Kaduna

11-Niger

12-Gombe

Daga Sani BelloBature

ALBISHIRINKU: A Fadawa yan Nigeria Matsalar tsaro Yazo ƙarshe a Nigeria, ina kira ga Nigeria kowa ya Kwantar da Hankalin...
24/10/2025

ALBISHIRINKU: A Fadawa yan Nigeria Matsalar tsaro Yazo ƙarshe a Nigeria, ina kira ga Nigeria kowa ya Kwantar da Hankalinsa, Cewar Laftanar Janar Olufemi Oluyede, Babban Hafsan Sojojin Nijeriya Da Shugaba Tinubu Ya Nada Yau

Na Yi Alkawarin Dawo Da Zaman Lafiya S Nijeriya, Cewar Laftanar Janar Olufemi Oluyede, Babban Hafsan Sojojin Nijeriya Da Shugaba Tinubu Ya Nada Yau.

Me Zaku Ce?

GA CIKAKKEN RAHOTON YUNKURIN JUYIN MULKIN A NIGERIA:An K**a Janar da Wasu Manyan Sojoji Bisa Zargin Shirya Juyin Mulki g...
18/10/2025

GA CIKAKKEN RAHOTON YUNKURIN JUYIN MULKIN A NIGERIA:
An K**a Janar da Wasu Manyan Sojoji Bisa Zargin Shirya Juyin Mulki ga Shugaba Tinubu

Rahotanni daga Sahara Reporters sun bayyana cewa Hukumar Tsaron Ƙasa ta Najeriya (Defence Intelligence Agency – DIA) ta k**a Janar na Rundunar Soja tare da wasu manyan jami’an soja 15 bisa zargin shirya juyin mulki domin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.

Wata majiya daga cikin hukumar ta tabbatar da cewa jami’an, waɗanda ke daga matakin Captain zuwa Brigadier-General, sun fara gudanar da tarurruka na sirri da nufin kifar da gwamnati saboda abin da s**a kira “cin hanci da rashawa da son kai a cikin siyasar ƙasar”.

A cewar majiyar: “Wadannan jami’an sojoji suna shirin juyin mulki ne don su kifar da gwamnatin Shugaba Tinubu da sauran manyan ‘yan siyasa. Hukumar tsaro ta gano shirin tun kafin su aiwatar da shi, ta kuma k**a su a gidajensu daban-daban a fadin ƙasar.”

A baya, rundunar sojin Najeriya ta fitar da wata sanarwa inda ta ce an k**a jami’an ne bisa laifin “rashawa da rashin ladabi da karya ƙa’idojin aiki”, tana mai cewa wasu daga cikinsu sun kasa samun karin girma saboda “gazawa a jarabawar karin matsayi”.

Sai dai majiyoyin tsaro sun bayyana cewa wannan sanarwa ba cikakkiya ba ce, domin a zahiri an k**a su ne saboda zargin juyin mulki.

Wani babban jami’in tsaro ya ce bikin ranar ‘yancin kai na watan Oktoba 1, 2025 an soke shi saboda tsoron cewa shirin juyin mulkin zai gudana a wannan lokacin.

“Rahotannin sirri sun nuna cewa sun shirya harin juyin mulki ne a lokacin baje kolin Soja na ranar 1 ga Oktoba, inda za su bude wuta kan Shugaban Ƙasa da sauran jami’an gwamnati. Wannan ne ya sa aka soke baje kolin domin kare rayukan manyan shugabannin kasar.”

A halin yanzu, jami’an 16 ɗin na ci gaba da fuskantar tsarewa a hedikwatar Defence Intelligence Agency (DIA) da ke Abuja, yayin da ake ci gaba da gudanar da bincike a kansu.

Tun bayan samun ‘yancin kai a 1960, Najeriya ta fuskanci juyin mulki guda biyar da s**a yi nasara, inda duka s**a haifar da sauye-sauyen mulki a cikin tarihi.

Me zaku iya cewa?

Dan Allah ku ringa taya mu da sharing zuwa groups...

Sanarwa domin samun ingantattun labarai kuyi Following na:
Nigeria Hausa
Wakiliyar-Arewa
BALGANU-Hausa
AGIBASA-Hausa
Duniyar-Wasanni
ANNUR-Hausa
Wakiliyar-Jihar-Bauchi
ALPU Hausa
Madubin Bauchi
Wakiliyata
Madubin-Arewa-TV
fans

~ SAHARA REPORTERS

TALLA: Muna da rigar Happy independence Naira dubu 50k kacal game bukata. Guda nawa kake so?  kuyi Following na Madubin-...
30/09/2025

TALLA: Muna da rigar Happy independence Naira dubu 50k kacal game bukata. Guda nawa kake so? kuyi Following na Madubin-Arewa-TV

WATA SABUWA: Kwamitin Shura Na Jihar Kano Ya Shirya Muƙabãla Tsakanin Shêikh Lawal Triumph Da Masu Ƙalubalantarsa.Mene n...
27/09/2025

WATA SABUWA: Kwamitin Shura Na Jihar Kano Ya Shirya Muƙabãla Tsakanin Shêikh Lawal Triumph Da Masu Ƙalubalantarsa.

Mene ne ra'ayinku ?

An tabbatar da rasuwar Abdullateef Abdallah Hashim, wanda aka fi sani da Abba Robot, bayan kifewar wani gini a gidansa d...
24/09/2025

An tabbatar da rasuwar Abdullateef Abdallah Hashim, wanda aka fi sani da Abba Robot, bayan kifewar wani gini a gidansa da ke Kano, a safiyar yau.

Lamarin ya kuma jikkata wani matashi, Mujaheed Marshall, wanda ya samu karaya a hannu, yanzu haka kuma yana karɓar magani a Asibiti.

An gudanar da jana’izar Abba Robot da misalin ƙarfe 10 na safe, k**ar yadda addinin Musulunci ya tanada, inda dubban jama’a s**a halarta.

Al’umma da dama sun bayyana alhini tare da yi masa addu’ar samun rahma da Aljanna Firdausi, tare da yi wa iyalansa fatan haƙurin jure wannan babban rashi.

'Yàn Arewa Ba Su Da Wani Dalili Nà Kìn Sake Zabar Tinubu A 2027, Domin Ya Cika Alkawuran Da Ya Dauka A Lokacin Yakin Nem...
23/09/2025

'Yàn Arewa Ba Su Da Wani Dalili Nà Kìn Sake Zabar Tinubu A 2027, Domin Ya Cika Alkawuran Da Ya Dauka A Lokacin Yakin Neman Zabe, Cewar Gwamna Bago Na Jihar Neja

Me zaku Iya cewa?

MUHAWARA: Wai shin ya halatta a ce wa mai wannan sana'ar Allah ya kawo kasuwa?- Daga Zaharadeen Tuge
22/09/2025

MUHAWARA: Wai shin ya halatta a ce wa mai wannan sana'ar Allah ya kawo kasuwa?

- Daga Zaharadeen Tuge

Yau An Cimma Yarjejeniyar Sulhu Tsakanin Al’umma Da Ƴan Bindiga A Faskari, Jihar KatsinaRahotanni daga ƙaramar hukumar F...
14/09/2025

Yau An Cimma Yarjejeniyar Sulhu Tsakanin Al’umma Da Ƴan Bindiga A Faskari, Jihar Katsina

Rahotanni daga ƙaramar hukumar Faskari da ke Jihar Katsina sun tabbatar da cewa an kulla zaman sasanci tsakanin al’ummar yankin da wasu daga cikin ƴan bindiga da ke addabar yankin tsawon lokaci.

Wannan yarjejeniya ta samu ne a yayin wani zama na musamman da aka gudanar, inda aka cimma matsaya cewa ƴan bindigar za su daina kai hare-hare ko cutar da al’umma, amma za su rika shigowa gari don gudanar da rayuwar yau da kullum cikin lumana.

Wannan mataki ya zo ne bayan dogon lokaci na tashin hankali da kashe-kashe da garkuwa da mutane da aka sha fama da su a yankin, wanda hakan ya tilasta wasu al’umma barin muhallansu.

Yayin da wasu ke kallon wannan mataki a matsayin nasara da ci gaba wajen dawo da zaman lafiya, wasu na nuna damuwa kan amincewa da ’yan bindiga su shiga gari ba tare da an hukunta su ba.

Ana sa ran hukumomi za su ci gaba da sa ido kan yarjejeniyar tare da daukar matakin da ya dace don tabbatar da dorewar zaman lafiya a yankin.

Me zaku Iya cewa?

~Rariya

Kuyi following na Madubin-Arewa-TV Domin samun ingantattun labarai

Rundunar sojin Nijeriya ta baiwa fitaccen Malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Yahaya Jingir, lambar yabo bisa rawar d...
07/09/2025

Rundunar sojin Nijeriya ta baiwa fitaccen Malamin addinin Musulunci, Sheikh Sani Yahaya Jingir, lambar yabo bisa rawar da yake takawa wajen kira da kuma jajircewa wajen wanzar da zaman lafiya a faɗin Nijeriya.

Dan Allah ku ringa taya mu da sharing zuwa groups...

Sanarwa domin samun ingantattun labarai kuyi following ko Like na:
Madubin-Arewa-TV
ALPU Hausa
Madubin Bauchi
Madubin-Arewa-Tv
BALGANU-Hausa
Nigeria Hausa
Wakiliyar-Jihar-Bauchi
Duniyar-Wasanni
ANNUR-Hausa
Wakiliyar-Arewa
AGIBASA-Hausa
Wakiliyata
Goal.com-Hausa
@
fans

JARRABAWA DAGA ALLAHAnnoba 'yan ta'addan Boko Haram sun kaddamar da harin ta'addanci a garin Darajamal dake karamar huku...
07/09/2025

JARRABAWA DAGA ALLAH

Annoba 'yan ta'addan Boko Haram sun kaddamar da harin ta'addanci a garin Darajamal dake karamar hukumar Bama Jihar Borno

Sun ka$he mutane 63 fararen hula da Sojoji, wato sun kashe fararen hula 58 da Sojoji 5 a lokacin harin

Maigirma Gwamnan jihar Borno ya ziyarci garin da harin ya faru, ya yaba wa jaruntar da Sojoji s**a nuna

Mutanen garin Darajamal basu jima da komawa garinsu ba bayan shafe tsawon shekaru 10 suna gudun hijira, sun koma kenan sai wannan harin ya faru, Gwamna Zulum ya jajanta musu

Akwai wata rundina ta tsaro wanda Shugaban Kasa Tinubu ya kafa domin suyi aikin bada tsaro wa dazuka (Forest Guards), Gwamna Zulum yace da zaran sun kammala karban horo za'a kawosu garin domin su tallafawa Sojoji wajen tabbatar da tsaron garin Darajamal

Muna rokon Allah Ya karbi shahadarsu, Ya kawo mana karshen wannan masifa.

ABIN TAUSAYE WALLAHI:Bayan gama  jana'izar mahaifin sa ya tsuguna a gaban kabarinsa  yayi masa addu,a ya koma ya rungune...
05/09/2025

ABIN TAUSAYE WALLAHI:
Bayan gama jana'izar mahaifin sa ya tsuguna a gaban kabarinsa yayi masa addu,a ya koma ya rungune hannu Yana kuka da kewar mahafin sa

Haka muma yau ko gobe zamu Koma ga Allah mu bar yayan mu a matsayin marayu a wannan duniyar, Allah yasa mu cika da imani.

Dan Allah ku ringa taya ni da sharing zuwa groups ...

Sanarwa domin ingantattun labarai kuyi like ko following na:
Madubin-Arewa-TV
ALPU Hausa
Madubin Bauchi
BALGANU-Hausa
Madubin-Arewa-Tv
Nigeria Hausa
Wakiliyar-Jihar-Bauchi
Duniyar-Wasanni
ANNUR-Hausa
Wakiliyata
Wakiliyar-Arewa
AGIBASA-Hausa
Goal.com-Hausa

Daga: Mubarak Samai'laa

Address

Bauchi

Telephone

+2348086900630

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Madubin-Arewa-TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category