
11/07/2025
_🌹🌹An kar6o daga Ibn Abbas R.A yace : Manzon Allah S.A.W ya kasance yana nemawa Hasan da Husaini tsari yana cewa : U'IZUKUMA BIKALIMATILLAHITTAAMMAH, MIN KULLI SHAIDANIN WA HAAMMAH, WA MIN KULLI AININ LAAMMAAH.🌹🌹_
*▶️Yakan ce : Babanku Annabi Ibrahim Ya Kasance Yana 'Ya'Yensa Isma'il da Ishaq A.S Tsarin Allah Da Wannan Addu'a.*
Abu Dawud