01/08/2026
PASTON NEMAN BATATTUN TUMAKI YA FALLASA YANDA SUKE TURA YARA MAKARANTAR EVANGELIST......
Alhmdulillah Wannan Shine Cigaban tattaunawar Mu Da tsohon evangelist Wanda Ya Musulunta.
Kuma Ya Bayyana Ayyukan da Yayi lokacin da Yake Aikin Pastor.
Tabbas lallai Pastor Ya tabbatar da Addinin Gaskiya Shine Musulunci.
Rigar Musulunci TV
Garkuwar Addini da hasken Gaskiya.
Domin Karin Bayani
+2347053549127
Da'awah Media Channel