Nuhu Muhammad

Nuhu Muhammad Hausa Author ✍️
Content Creator

ina kuke matan arziki matan albarka ☺️kuzo kumun wuff da ita, yau kuma admin tallar TV ta kawo muku, wannan tv duk wadda...
26/10/2025

ina kuke matan arziki matan albarka ☺️kuzo kumun wuff da ita, yau kuma admin tallar TV ta kawo muku, wannan tv duk wadda ta siya ta more canza wa zanyi bata da matsalar komai wannan layin me aikina ce ta gogeta tai haka Amma layin baya cigaba ya jima a haka, kuzo inyi muku raga-raga ga number ta duk da nasan dayawa kuna da ita Amma gata nan 09049910633 masu son shiga kimar y'a mace WhatsApp group kuyi magana




26/10/2025

Labari me rikitarwa copy dinsa nayo muku

Darasin Rayuwa: Abinda ya Faru da ni.
Suna na Paul, ni mutum ne mai son zumunci. Bayan na kammala bautar ƙasa a Jahar Enugu, munyi waya da wani abokina wanda muka gama karatu tare. Na shaida mashi cewa zan tsaya wurinshi mu gaisa, kafin in karasa zuwa garinmu, tunda motar da zan hau iyakarta Abuja.

Ai kuwa haka akai. Bayan mun taso daga Enugu, kira shi a waya na shaida mashi tasowarmu. Haka muka cigaba da yin waya dashi lokaci zuwa lokaci har Allah ya sa mu ka isa Abuja. Bayan na kira shi, sai yace da ni naya garejin ma yana jirana. Na fada mishi daidai inda nake tsaye, ba da jimawa ba sai gashi gabana. Muka rungume juna sak**akon kewa da murnar andade ba a hadu ba.

Kai tsaye muka hau Taxi zuwa gidansu. Sai dai kuma ba a cikin Abuja ba ne. Irin kauyukan gefen Abuja din nan ne. Dan ni har yanzu ban san sunan wurin ba. Sun dai shirya da drivern kuma mu kadai ya dauka har kofar gidansu.

Munsha hira, mun raba dare muna tuno da muka sha gwagwarmar rayuwar makaranta, labarin bautar ƙasa, labarin ƴanmata dasauransu. Ahaka dai ban san lokacinda Barco ya kwasheni ba. Dama jiki da jini, abinka da wanda ya sha doguwar tafiya.

Gari ya waye bayan mun gaisa da iyayenhi, mun karya sai ya haɗani da ƙanin shi ya ce zai wuce wurin aiki, duk abinda nake bukata, ƙanin ya yi min. Na raka shi ya wuce, sai na dawo muka fara hira da ƙanin har zuwa wani lokaci. Kanin daukeni muka fita zagaya unguwar da suke muka dan yawata, har kai ni wani club muka huta.

Da maraicen ranarda bazan mance ba, abokina ya dawo aiki, munyi wanka mun fita waje. Sai nake bashi labarin yawonda mukayi, sai yake cewa ashe na zagaya gari. Nace mashi sosai kuwa, domin duk inda muka je, zan iya gane wurin. Ya yi dariya, ya ce toh bazai ce komi ba yanzu mu tafi zuwa club in shiga gaba.

Na shiga gaba kuwa har muka isa wurin. Ya ce gaskiya kana da riƙe wuri a zuciyarka. Nan muka bata lokaci har dare ya yi mana sosai. Muka yi shaye shayenmu da raye raye. Abokina ya barni nan tare da wasu mutane wanda ni ban san su ba, kuma jikina bai bani ba. Sai na kira shi a waya ya zo mu wuce. Sai ya ce min yana gida, uzurine ya k**a shi gashinan dawowa. Kawai sai naji ban iya jiranshi nan take. Na ce mashi ya bari kawai zan wuto.

Ya ce dani a'a dare ne, in bari ya dawo mu wuto tare. Abinka da kaddar, kawai sai na k**a hanya ba tare da bata lokaci ba. Ina tafiya ina waige ko wasu sun biyoni. Tsorona dai bai wuce wayata sabuwa da na siya bada jimawa.

Ina cikin tafiya, sai na ji fitsari ya k**a ni. Ko ina ya yi tsit, shiru kawai kake ji. Daga iskar damina mai kadawa, sai kukan tsuntsaye. Na dan kai zuwa wani fili haka wanda babu itatuwa sosai, ya danyi fili haka a bakin hanya. Na kebe gefe, na zage zip nai fitsari. Ina kammalawa naji tsigar jikina ta tashi, lokaci daya sai tsoro ya k**ani. Sai naji tamkar wani yana tsaye a bayana. Na juya da sauri amma banga kowa ba. Lokaci guda zufa ta karyo min duk da cewar iskar damina na kadawa k**ar za ai ruwa.

Da sauri na k**a tafiya ina addu'a, na matsu inkai gidansu abokina. Ina isa kofargidansu ana kawo wuta, sai nai ajiyar zuciya, naji hankalina ya dawo jikina. Kafin in shiga, sai ga abokina ya fito da niyyar komawa mu taho tare. Ya ce min meyasa ban jira shi ba, ranshi ya baci. Na bashi hakuri, muka shige ciki.

Daren nan banyi bacci ba kuwa. Tsigar jikina kawai ke tsahi, jikna kuma sai ya k**a rawa. Da zarar na rufe ido, sai in janni na koma wajen da nayi fitsarin nan, sai in maza in bude. Haka dai na ciro wayata nata dannawa har sai da gari ya fara waye sannan bacci ya daukeni. Sak**akon banyi bacci da wuri ba, abokina har ya wuce wurin aiki ban tashi ba. Ko da na tashi ya tafi aiki, kuma da ni ranar na so in wuce garinmu domin kusan shekara daya kena banga mahaifiyata ba. Ita ma ta matsu ta ganni. Na kira shi a waya yace dole sai na sake kwana, tunda shi bai san zan wuce yau ba. Haka dai na yanke wayar, nai zaune ina nazarin abinda ya faru da ni a daren jiya.

Bayan na karya ne sai wata zuciya ta ce min in koma wurin da nai fitsarin nan. Haka kuwa akai. Na fito na k**a hanya, ina nazartar wuraren ahankali. Sai gashi na isa wurin filin. Fili ne matsakaici haka, irin k**ar na sabuwar unguwa wanda ba a gina ba. Na ci gaba da matsawa, koda na zo dai dai inda na kebe nai fitsari, sai gabana ya fadi. Domin abinda nagani ya razanani sosai. Nan take naji kafafuna k**ar baza su iya daukata ba. Jikina yai nauyi, miyon bakina yana neman ƙafewa, juwa kuma na neman daukata.

Inda nai fitsarin ashe akan kabari ne, tashin hankali wanda ba a sa maka rana!

Mu hadu a Part 2 a comment section idan kuna so mu cigaba.

ni kad'ai ce nakeson kwakwar manja Amma bana iya cinta saboda tsigar jikina tana tashi gurin gurgurar ta k**ar yadda inn...
26/10/2025

ni kad'ai ce nakeson kwakwar manja Amma bana iya cinta saboda tsigar jikina tana tashi gurin gurgurar ta k**ar yadda innaji ana kankare rake

sharawa ga 'yan mata yanmata ku tsaya ku karanta👇watanni 3 d s**a gbt kawata ta had'a da wannan saurayin, Yana kulawa da...
25/10/2025

sharawa ga 'yan mata yanmata ku tsaya ku karanta👇

watanni 3 d s**a gbt kawata ta had'a da wannan saurayin, Yana kulawa da'ita Kuma Yana yawan fadamata cewa auren ta yakeso yayi, Yana kyautata mata sosai data, kati, kudin kashewa da kayan makulashe

kawata mutuniyar kirki ce tasamu tarbiya Mai kyau a gidansu tanada ilmi dai-dai gwargwado na addini Dana zamani, a dabi'unta Babu kwadayi, roqo, ko girman Kai, batada rawar Kai, wlh rayuwa take dai-dai da matsayinta ta k**a kanta sosai

ranar Monday muka hadu da'ita tana bani labarin ita gaskiya Tayi Miji insha Allah Yana sonta sosai Kuma yana kulawa da'ita, nayi mata fatan alkhairi muka rabu

Asalin abunda ya faru dai shine:👇
ya nemi izinin ta da yanaso su tafi gidansu ta gaida iyayenshi sannan yanaso su shiga kasuwa ya mata siyayya, da farko Bata amince ba saboda wlh Bata taba fita da saurayi ba ganin yadda ranshi ya Baci yasa tace ta amince

da misalin karfe 4:00 na yamma yazo ya dauketa s**a tafi, bayan doguwar tafiya sai s**a shiga layi wanda Babu kowa aciki tsitt tun anan Hankalinta yafara tashi dashi
s**ayi parking ta fito yace mata ta Jira shi Yana zuwa, dauko wayarshi yayi ya kira abokinshi yana cewa " yane! abokina ya zakamin haka na fadamaka yanzu zanzo da'ita Kuma ka rufe daki kayi tafiyarka" sai abokin yake fadar Ina nan bakin layi yanzu zanzo insha Allah.

bayan ya gama wayar sai-ya kalleta yace" abokina nake jira ynx zai kawomin makullin dakinshi mu huta na 2hours muyi fira sannan mutafi gida ki gaida su momy saina Maida ki gida" ya gama fadar maganar da murmushi a fuskarshi
murmushi Tayi itama sannan tace "hmmm" Hankalinta ya gama tashi a ynx saboda tagama fahimtar manufar shi akanta, part 2 soon

25/10/2025
auren yaro ko rigimawata lukutar fitana yau 4 weeks da aure da dadare kawai naji kuka ina tashi naga habibi na kuka nace...
25/10/2025

auren yaro ko rigima

wata lukutar fitana yau 4 weeks da aure da dadare kawai naji kuka ina tashi naga habibi na kuka nace miye wai mafarki yayi mamanshi tarasu nace kayi hakuri mafarki ba gaskiya bane waishi saina kira mishi ita aiko nakiraya sai ana hudu ta dauka tace hauwa,u lafiya nace lafiya kalau dama zakuyi maganane nabashi kawai yakara fashe mata da kuka wai yayi mafarki tarasu itama tafara kuka wai insha allah baxa tamutu tabarshi ba nidai na tsaya kallon ikon allah kawai nako ma baccina nace auren yaro da dadi da takaici allah ya kyauta

Bisimillah 😃
25/10/2025

Bisimillah 😃

Aslm.yan uwa kubani Shawara kafin muyi aure da mijina yagwadamin soyayya sosai wllh in nazauna har tunani nake irin soya...
25/10/2025

Aslm.yan uwa kubani Shawara kafin muyi aure da mijina yagwadamin soyayya sosai wllh in nazauna har tunani nake irin soyayyar dazamusha in munyi aure. yanzu munyi aure wata biyu wllh betaba nunamin alamun soyayya tako Inaba komai Kawai umarni ne nayi Iya kokarina Inga Muna zuba love amma abun yagagara in nayi masa shagwaba Ko Dan Yanga Wai haushi nake bashi kodan irin sakon soyayya natura masa Baya kulawa.wllh abun Yana damuna😥 nayi masa complain da kafin muyi aure bahaka yakeminba shine yace Wai mu mata munfi gane haka ai shiyasa Shima yazomin a haka

Address

Birnin-Kebbi

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Nuhu Muhammad posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share