11/08/2025
Wani Rahoton...
Wasu rahotanni sun bayyana cewa, Kasar Haram ta sanar da Amrka, da Faransa, da Ingila cewa, ta kamma shirin kaddamar da wani gagarumin farmakin kasan kasar Levnon...
Amma wannan shirin za su aiwatar da shi ne idan har gwamnatin kasar Levnon ta kasa aikata dokar kwace makæman Hz.b.
A wani hira da gidan Tv da aka yi da ministan tsaron Levnon ya tabbatar da cewa tabbas sun samu umurni ne daga mahukuntar lzrl akan lallai su gabatar da wannan dokar ta karɓe mak**an Hzb.
Ministan tsaro ya bayyana haka ne a lokacin da Ƴar Jarida ke tambayarsa akan me ye gaskiyar maganar da ke yawo na cewa gwamantin Levnon ta samu wannan umurni ne kai tsaye daga hukuomin jami'an leken asirin Amrka da lzrl? Shi ne ya tabbar mata da cewa lallai haka ne...
Dama an yi zargin hakan, kuma sai ga shi ministan tsaron kasar Levnon ɗin da kansa ya tabbatar da wannan zargin a matsayin gaskiya. Al'umma na ci gaba da yiwa gwamantin Levnon Allah wadai.
Ko a jiya wasu gunguna Ahlussunna a kasar Levnon sun yi taron gangami na nuna goyon bayansu ga Hzb, tareda nuna kin amincewarsu da wannan kuduri na karɓe mak**an Rundunar Allah.
Ko shakka ba na yi, in abin ayi nasarar karɓa mak**an Hzb ne to na baku kasa da awanni 24 sai lzrl ta yi wa duk wani sansanin tsaron kasar Levnon ambaliyar ruwan bama-bamai k**ar yadda ta yi wa Siriya, kaf, duk wani cibiyar tsaron Levnon sai ta shi aiki a cikin wuni guda, kuka babu abinda gwamnatin Levnon za ta iya yi.
Da zarar sun yi galaba kan Hzb to shikenan babu wata kasar Labarawa da za ta rage mai kwanjin gwabzawa da Amrka da lzræl, duk mika wuya za su yi cikin ruwan sanyi.
Almujtaba Abubakar