Labaran Duniya - News

Labaran Duniya - News Wanna page ne da zai rika kawo maku labarai da abubuwan yau da kullum

A prominent Kano cleric, Sheikh Ibrahim Khalil, has mentioned a particular politician as Nigeria’s most befitting leader...
11/08/2025

A prominent Kano cleric, Sheikh Ibrahim Khalil, has mentioned a particular politician as Nigeria’s most befitting leader. He said none of the man's rivals matches his wisdom and strategic leadership. Details in comments.

11/08/2025

Fadar shugaban ƙasa ta yi watsi da jita-jitar cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ba ya da lafiya.

Mai magana da yawun shugaban ƙasa, Bayo Onanuga, ya ce shugaba na cikin koshin lafiya kuma yana gudanar da aikinsa yadda ya k**ata.

11/08/2025

Malam Ibrahim Shekarau ya gayawa 'yan adawa hanyar raba mai girma Bola Tinubu da mulkin Najeriya - Karin bayani a sashen sharhi.

Hoto: Shekarau New Media Team (Facebook), (X)

11/08/2025

Wasu matasa sun kuma kai hari kan direban Arewa a Imo, an dawo da shi asibitin Kano. Duba yadda lamarin ya faru a sashen sharhi.

Hoto: Nigeria Police Force/Facebook.

Wani Rahoton...Wasu rahotanni sun bayyana cewa, Kasar Haram ta sanar da Amrka, da Faransa, da Ingila cewa, ta kamma shir...
11/08/2025

Wani Rahoton...

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, Kasar Haram ta sanar da Amrka, da Faransa, da Ingila cewa, ta kamma shirin kaddamar da wani gagarumin farmakin kasan kasar Levnon...

Amma wannan shirin za su aiwatar da shi ne idan har gwamnatin kasar Levnon ta kasa aikata dokar kwace makæman Hz.b.

A wani hira da gidan Tv da aka yi da ministan tsaron Levnon ya tabbatar da cewa tabbas sun samu umurni ne daga mahukuntar lzrl akan lallai su gabatar da wannan dokar ta karɓe mak**an Hzb.

Ministan tsaro ya bayyana haka ne a lokacin da Ƴar Jarida ke tambayarsa akan me ye gaskiyar maganar da ke yawo na cewa gwamantin Levnon ta samu wannan umurni ne kai tsaye daga hukuomin jami'an leken asirin Amrka da lzrl? Shi ne ya tabbar mata da cewa lallai haka ne...

Dama an yi zargin hakan, kuma sai ga shi ministan tsaron kasar Levnon ɗin da kansa ya tabbatar da wannan zargin a matsayin gaskiya. Al'umma na ci gaba da yiwa gwamantin Levnon Allah wadai.

Ko a jiya wasu gunguna Ahlussunna a kasar Levnon sun yi taron gangami na nuna goyon bayansu ga Hzb, tareda nuna kin amincewarsu da wannan kuduri na karɓe mak**an Rundunar Allah.

Ko shakka ba na yi, in abin ayi nasarar karɓa mak**an Hzb ne to na baku kasa da awanni 24 sai lzrl ta yi wa duk wani sansanin tsaron kasar Levnon ambaliyar ruwan bama-bamai k**ar yadda ta yi wa Siriya, kaf, duk wani cibiyar tsaron Levnon sai ta shi aiki a cikin wuni guda, kuka babu abinda gwamnatin Levnon za ta iya yi.

Da zarar sun yi galaba kan Hzb to shikenan babu wata kasar Labarawa da za ta rage mai kwanjin gwabzawa da Amrka da lzræl, duk mika wuya za su yi cikin ruwan sanyi.

Almujtaba Abubakar

Turkey’s military diplomacy isn’t solidarity — it’s colonialism in camouflage.
10/08/2025

Turkey’s military diplomacy isn’t solidarity — it’s colonialism in camouflage.

Dubban Isra'ilawa ne s**a gudanar da zanga-zanga inda suke neman a kawo karshen gwabza fada da kasarsu ke yi a zirin Gaz...
10/08/2025

Dubban Isra'ilawa ne s**a gudanar da zanga-zanga inda suke neman a kawo karshen gwabza fada da kasarsu ke yi a zirin Gaza bayan shafe watanni 22 ana fafatawa.

Masu zanga-zangar sun kuma bukaci a saki mutane da Hamas ke tsare da su a Zirin Gaza nan take.

Shirin Isra'ila na kwace birnin Gaza domin matsa wa Hamas lamba ya sake sanya kasashen duniya yin kira da a kawo karshen rikicin na Gaza.

Matakin ya kuma sake tayar da fargaba kan makomar Isra'ilawa da Hamas ke tsare da su a zirin mai fama da yunwa.

Kasashen duniya da dama na matsa wa Isra'ila lamba da ta dakatar da fadanta na Gaza tare da bude kofa don kai kayan agaji ga mabukata.

10/08/2025

Gwamnatin ƙasar Mali ta sanar da k**a wasu jami’an soji 20 da ake zargin su da yunƙurin kitsa juyin mulki, domin kawar da shugaba Assimi Goita.

Ƙarin bayani: https://rfi.my/BudX

Amurka ta yi barazanar soke bizar ɗalibai masu fashin makaranta Jakadan Amurka a Najeriya, Richard Mills, ya yi gargadin...
10/08/2025

Amurka ta yi barazanar soke bizar ɗalibai masu fashin makaranta

Jakadan Amurka a Najeriya, Richard Mills, ya yi gargadin cewa duk ɗalibin da ke kin shiga aji ko fashin makaranta ba tare da sanarwa ba, za a iya soke bizar sa.

Ya yi wannan bayani ne a Abuja yayin ziyarar da ya kai wa Ministan yaɗa labarai, Mohammed Idris, inda ya jaddada cewa bizar ɗalibi tana da sharuddan da dole a kiyaye.

Mills ya ce duk wanda ya karya dokokin biza, k**ar wuce lokacin zama a ƙasar, zai iya fuskantar korar ƙasa da kuma haramcin tafiya zuwa Amurka a nan gaba.

Ya kuma bukaci ɗalibai su kasance masu gaskiya a lokacin neman biza, tare da tabbatar da cewa suna da dalilai masu ƙarfi da za su sa su dawo Najeriya bayan kammala karatu.

A nasa bangaren, Idris ya tabbatar da cewa haɗin gwiwar Najeriya da Amurka na ci gaba da karfafa manufofin sabon fata na Shugaba Bola Tinubu.

10/08/2025

The federal government has taken over the assets of a Nigerian bank, sacking its largest shareholders, and CBN has confirmed the new ownership. Details in comments.

Address

Bwari

Telephone

+2348024002102

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Labaran Duniya - News posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Labaran Duniya - News:

Share

Category