Labaran Duniya - News

Labaran Duniya - News Wanna page ne da zai rika kawo maku labarai da abubuwan yau da kullum

Collaboration with the EnemyTwo months ago, the Israeli company “BlueBird Aero Systems” began manufacturing the 8x8 Drag...
30/11/2025

Collaboration with the Enemy

Two months ago, the Israeli company “BlueBird Aero Systems” began manufacturing the 8x8 Dragon armored vehicle in the city of Berrechid, south of Casablanca.

30/11/2025

Wasu Fitattun Kabilar Kanuri Da S**a Shahara A Duniya

Daga Musa Musa

1. Janar Sani Abacha, tsohon shugaban kasa

2. Tandja Mamadou, tsohon shugaban kasar Jamhuriyar Nijar

3. Mamane Oumaru, tsohuwar firayiminstar Jamhuriyyar Niger.

4. Amb. Babagana Kingibe, tsohon mataimakin dan takarar shugaban kasa, Abiola, kuma sakataren gwamnatin tarayya a lokacin mulkin Yar'aduwa.

5. Sir. Kashim Ibrahim, gwamnan Arewa na farko.

6. Brig. Zakariyya Maimalari, hazikin kwamandan yaki

7. Emeritus Umaru Shehu, tsohon shugaban jami'ar Nsukka.

8. Dr. Shettima Ali Monguno, ministan man fetur na farko na Nijeriya kuma shugaban OPEC

9. Burgediya Abba Kyari, tsohon gwamnan Arewa ta tsakiya a lokacin mulkin soja (1967).

10. Janar Mamman Shifta, kwamandan yaki a lokacin yakin Biafra.

11. DCP Abba Kyari, daya daga cikin hazikan 'yan sandan da ake ji da su a Nijeriya

12. Arc. Ibrahim Bunu (tsohon ministan Abuja), kuma gwarzon mai zane a Nijeriya, wanda ya zana taswirar ma'aikatar NNPC.

13. Mohammed Gana (tsohon ministan Abuja) kuma wanda ya zana taswirar titunan Abuja

14. Engineer Bunu Sherrif Musa, ministan farko na wutar lantarki da masana'antu.

15. Alh. Waziri Ibrahim, tsohon shugaban GNPP

16. Mohammed Indimi, na biyar a jerin masu kudin Nijeriya

17. Ibrahim Imam, Memba a majalisar wakilai ta Arewacin Nijeriya 1951–1959.

18. Zanna Bukar Dipcharima, membobin farko na majalisar tarayya, kuma daga bisani ya zama ministan kasuwanci, sannan kuma ya zama minista a zamanin mulkin Tafawa Balewa

19. IGP Kamselem, shugaban 'yan sanda na kasa na farko daga Nijeriya, kuma shugaban 'yan sanda mafi jimawa, inda ya yi tsawon shekara tara (1966-1975)

20. Abba Kyari ,tsohon manajan UBA kuma shugaban ma'akatan shugaba BUHARI.

21. Alh. Bukar Goni Aji Dapchi, shugaban ma'akatan gwamnati

22. Sun yi gwamnoni kimanin bakwai a tsakanin jihohin Borno da Yobe (Borno: Maina Maji Lawan, Muhammad Goni, Ali Modu Sherrif, Mala Kachalla, Kashim Shettima da Prof. Umara Zulum. Yobe: Bukar Abba, Ibrahim Geidam da Mai Mala Buni).

23. Babagana Monguno, mai baiwa shugaban kasa shawara kan harkar tsaro.

24. Kyari, GMD na NNPC.

25. Ibrahim Magu shugaban EFCC .

26. Shettima Abba Chairman FCC .

27. Saleh Dunoma MD FAAN .

28. IGP Kamselem, tsohon shugaban 'yan samda na kasa daga yankin arewa a 1960

29. ALHAJI MAI DERIBE, hamshakin mai mudi dake jihar Borno,wanda ya kawata gidansa da lu'u-lu'u da zinari

30. Mohammed Indimi, daya daga cikin masu kudin duniya

31. Aliyu Mai Borno

32. Alh Muhammad Ngileruma shine wakilin nigeria na farko a majalisan dinkin duniya,bayan haka ya rike mukamin minister a jamhuriya ta farko, kuma yayi jakadan nigeria a kasan misra da gasashen gamayyar larabawa wato united Arab refublic.

33. Alhaji Umar adamkolo yana daya daga cikin manoman najeriya Wadda s**ayi suna da Alin kotoko da Bukar bolori

34. Tukur Yusuf Buratai Laftanar Janar din soja ne a Najeriya kuma shugaban sojojin kasan Najeriya ne, an haife shi a garin Buratai dake karamar hukumar Biu ta jihar Borno

35. Dr. Mohammed kyari Dikwa

36. Sheikh Muhammad Ali Goni Gabchiya

37. Sheikh Dr. Ali Mustapha a anguwar Fezzan dake Maiduguri a shekarar 1968. Mahaifin shi (Alhaji Shettima Bukar Mustapha Konduga) dan asalin Kwanduga L. G. A ne

38. Dr. Mohammed kyari Dikwa

39. Shehu Mustapha Umar El Kanemi shi ma sarki ne da ya dade inda ya yi shekara 34 yana mulki. 1924-2009 Shehun Borno Mustapha Ibn Umar El Amin Elkanemi. An haife shi a shekarar 1924 a Dikwa.

40. Sanata Danjuma Goje.

41. Gambo lawan.

42. Abba Habib the first Minister of northern Nigeria

43. Bala kaura Bauchi.

44. Mohammed Yusuf

45. Abubakar Shekau

Mafiyawancin kabilar Kanuri (Barebari) sun fito ne daga jihohin Borno da Yobe, inda kuma s**a yi a yado a jihohin Nasarawa, Jigawa, Gombe, Adamawa, Bauchi da sauransu

30/11/2025

PRESS RELEASE

TROOPS THWART MASSIVE TERRORIST NIGHT ATTACK ON CHIBOK COMMUNITIES

Troops of the Nigerian Army have successfully thwarted a planned midnight attack on Chibok communities in Borno State. The attack, launched by over 300 terrorists from multiple fronts, began at about 0250 hours (2:50 a.m.) today and was decisively defeated through swift intelligence, tactical manoeuvre and superior firepower by troops of 28 Task Force Brigade.

The troops, who were on alert, detected early enemy movement, enabling them to quickly assume battle positions and engage the terrorists from multiple fronts. The fierce firefight lasted for over two hours, during which the gallant soldiers held their ground firmly and prevented the terrorists from breaching the security of the adjoining towns.

The terrorists, on observing the break of day, started a disorderly withdrawal towards the Azir axis into the Sambisa Forest, attempting to cross the Main Supply Route Damboa–Biu. In response, 25 Brigade was tasked to occupy pre-designated ambush positions ahead of Azir Bridge to cut off and neutralize the fleeing terrorists, with guidance provided by a Nigerian Army Unmanned Aerial Vehicle.

The Air Component of Operation HADIN KAI deployed a Super Tucano aircraft and as the advancing interdiction forces closed in, the terrorists dispersed. Troops subsequently disrupted their withdrawal. No personnel or equipment was lost, underscoring the high level of combat readiness, professionalism and resilience displayed by the forces involved.

While exploitation operations in and around Chibok remain ongoing, the Nigerian Army assures the public that concerted efforts are being intensified to track down escaping elements and deny them freedom of movement. The footage of the mass withdrawal of terrorists after the failed attack has been obtained and is being analyzed for further operational action.

The Nigerian Army reaffirms its relentless commitment to defending Nigeria’s territorial integrity and ensuring the safety of all citizens.

30/11/2025

YAU SHEKARU 65 DA HARBA ENOS ZUWA SARARIN SAMANIYA

Enos the astrochimp. Enos chimpanzee tare da mai horar da shi.

An harba Enos zuwa sararin samaniya akan kombon Mercury-Atlas 5 (MA-5), wani kombo mara matuki na Amurka.

An harbashi shi a ranar 29 ga Nuwamba, 1961, kuma ya zagaya Duniya sau biyu kafin ya fashe a bakin tekun Puerto Rico.

Enos (An haife shi a shekara ta 1957 ya mutu a ranar 4 ga Nuwamba, 1962). Enos ya mutu kimanin shekara guda bayan kammala aikinsa.

Enos wani biri ne mai aiki da hukumar sararin samaniya ta NASA, ta harba shi zuwa sararin samaniya, ya zama biri na biyu da aka harba zuwa Sara samaniya, na farkon shi ne shi Ham. Enos ya dawo a duniya lafiya. Bayan fiye da sa'o'i uku da harba shi.

Ba hukumar NASA ta Amurka ce kawai ta tura dabbobi zuwa sararin samaniya ba, tarayyar Soviets su ma sun aika karnuka da yawa zuwa sararin samaniya; wasu sun dawo wasu kuma sun mutu a can.

Ba rabuwa da gwani ba; sake mai da gwanin!  Marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi, mutum ne da ya yi suna wajen sadaukar d...
28/11/2025

Ba rabuwa da gwani ba; sake mai da gwanin!
Marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi, mutum ne da ya yi suna wajen sadaukar da rayuwarsa ga aikin addini tsawon lokacin da ya yi a raye. Ko kuna ganin ana iya samun wadanda za su iya yi wa addini hidima tsawon shekarun da ya yi?

Jonathan ya dawo Najeriya bayan juyin mulki ya ritsa da shi a Guinea-BissauTsohon Shugaban Ƙasa Goodluck Jonathan ya daw...
28/11/2025

Jonathan ya dawo Najeriya bayan juyin mulki ya ritsa da shi a Guinea-Bissau

Tsohon Shugaban Ƙasa Goodluck Jonathan ya dawo Najeriya bayan an fitar da shi daga Guinea-Bissau, sakamakon kifar da gwamnati da sojoji s**a yi a ƙasar ta Yammacin Afirka.

Tsohon shugaban ya sauka a Filin Jirgin Sama na Nnamdi Azikiwe dake Abuja, da yammacin Alhamis.

Wani bidiyo da ya bayyana ya nuna Jonathan yana sauka daga jirgin gwamnatin Guinea-Bissau a filin jirgin saman Abuja, yayin da magoya baya da jami’ai s**a taru domin tarbarsa.

Ya kasance a Guinea-Bissau ne a matsayin shugaban tawagar West African Elders Forum Election Observation Mission domin sa ido kan zaben shugaban ƙasa da na majalisar dokoki da aka gudanar a ranar Lahadin da ta gabata.

Tawagarsa na ci gaba da aikinsu ne lokacin da sojoji s**a sanar da cewa sun karɓi ragamar mulkin ƙasar.

Ina Zargin 'Yan Darika Da Yin Bìkì Ba Jana'iza Ba A Bauchi - Sheikh Dalhat Malamin Addinin Musulunci Sheikh Dalhatu Bell...
28/11/2025

Ina Zargin 'Yan Darika Da Yin Bìkì Ba Jana'iza Ba A Bauchi - Sheikh Dalhat

Malamin Addinin Musulunci Sheikh Dalhatu Bello Zariya ya bayyana cewar jànà'izan da aka gabatar yau Juma'a (28/Nov/2025) a Jihar Bauchi da sunan koyarwan Æddînî ba ibàdà ba ne sai dai a kira sa da bìkì ‘Event’ malamin ya yi ikirarin hakan.

Ya ci gaba da bayyana hakan ne bisa fahimtar sa a mahangar koyar Æddînîn Mùsùlùncì kamar yadda ya rubuta hakan a babban shafin sa dake dandalin sada zumunta, Inda ya bayyana hakan cewa! ba yadda za a yi rasuwa ya afku a ranar Laraba da la'asar amma ace sai ranar Juma'a za a yi jana'iza in ji shi malamin.

Ya ci gaba da kawo hujjojin sa duba da yadda Manzon Allah (SAW) ya koyar bisa Sunnah na idan mamaci ya mùtù ayi gaggawar binne sa.

Ko me za ku ce?

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗa Mai Ba shi Shawara kan Tsaro na Ƙasa (NSA), Malam Nuhu Ribadu, a mat...
28/11/2025

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da naɗa Mai Ba shi Shawara kan Tsaro na Ƙasa (NSA), Malam Nuhu Ribadu, a matsayin shugaban tawagar Najeriya a sabon Kwamitin Haɗin Gwiwar Amurka da Najeriya da aka kafa don ƙarfafa haɗin kai wajen magance matsalolin tsaro.

Mai magana da yawun Shugaban Ƙasa, Bayo Onanuga, ya ce kafa wannan kwamitin na daga cikin manyan sakamakon tattaunawar tsaro da aka gudanar a birnin Washington D.C., ƙarƙashin jagorancin Ribadu kwanan nan.

28/11/2025

Majiyoyi sun tabbatar da mutuwar wani mai shago da ya fito gulma yayin farmakin da aka kai kan tawagar tsohon gwamna, Chris Ngige. Duba karin bayani a sashen sharhi.

Hoto: /X, Nigeria Police Force/Facebook.

DA ƊUMI-ƊUMI: Shugaban Amurka, Donald Trump yace zai hana duk kasashe Matalauta irin su Najeriya, Ghana, Nijar da sauran...
28/11/2025

DA ƊUMI-ƊUMI: Shugaban Amurka, Donald Trump yace zai hana duk kasashe Matalauta irin su Najeriya, Ghana, Nijar da sauransu zuwa Amurka ci-rani.

Kowa ya zauna a Ƙasarsa!

Me Zaku Ce?

28/11/2025

*BELLO NASIR EL RUFAI said this*

Kaduna North Rep, Bello El-Rufai Questions Why Boko Haram Terrorist Got 20 Years While IPOB Leader Nnamdi Kanu Received Life Imprisonment

Hon. Muhammad Bello El-Rufai, member representing Kaduna North Federal Constituency, has condemned what he described as glaring injustice in Nigeria’s judicial handling of terrorism-related cases.

Speaking during plenary on Thursday, he questioned why a convicted Boko Haram member was sentenced to 20 years in prison, while IPOB leader Mazi Nnamdi Kanu was handed a life sentence just a week earlier.

El-Rufai was referring to the recent conviction of Hussaini Ismail, a Boko Haram member sentenced by a High Court to 20 years imprisonment. The lawmaker said the sharp contrast between the two cases raises serious concerns about equity, consistency, and the public perception of justice in Nigeria.

“I don’t understand why one terrorist gets 20 years and the other gets life. There is this idea that justice is applied differently, and this inconsistency worsens our security problem,” he said, aligning with concerns earlier raised by fellow legislators.

The Kaduna lawmaker warned that such sentencing disparities could further complicate Nigeria’s fragile security environment, feeding public distrust and reinforcing claims of selective justice across regions and groups.

Backing President Bola Tinubu’s newly announced security blueprint, El-Rufai emphasized that strong ex*****on, rather than announcements remains the country’s major challenge. He also urged the National Assembly to insist on clear timelines for all security reforms.

El-Rufai called for urgent improvements in the welfare of police officers and soldiers, lamenting Nigeria’s dangerously low policing ratio.

“One police officer is managing 600 Nigerians, against the UN recommendation of 1 to 400. We must find the money to fix this,” he said.

Reiterating his long-standing advocacy for decentralised policing, he insisted that Abuja cannot effectively manage security operations nationwide. He urged constitutional reforms to establish state police and involve traditional leaders in community-level security.

The lawmaker also warned that the North has failed its youth, leaving them uneducated, unemployed, and vulnerable to criminal recruitment.

“We are not sending our children to school. No skills, no jobs. That’s why young people are easily radicalised,” he said.

He criticised viral videos of bandits flaunting cash and weapons online, saying such content glamorises crime and attracts idle youths.

Concluding his remarks, El-Rufai accused Nigeria’s political class of failing in its most basic duty: protecting citizens. He urged transparent, digitised recruitment into security agencies and insisted that only competent young Nigerians should be enlisted.

*KADUNA POLITICAL AFFAIRS*

The Francophone Ambassadors Group (GAF) backs the project, signalling a coordinated effort to pull Nigeria closer to the...
27/11/2025

The Francophone Ambassadors Group (GAF) backs the project, signalling a coordinated effort to pull Nigeria closer to the Francophone sphere.

Address

Bwari

Telephone

+2348024002102

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Labaran Duniya - News posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Labaran Duniya - News:

Share

Category