Apc Youth Solidarity Movement

Apc Youth Solidarity Movement Apc Promoters

03/09/2025
Today, alongside a team of vibrant and passionate youths under the Inspire Youth Development Foundation, I had the privi...
03/09/2025

Today, alongside a team of vibrant and passionate youths under the Inspire Youth Development Foundation, I had the privilege of engaging with the Hon. Minister for Youth Development, Hon. Olawande Ayodele Emmanuel on our flagship project, ‘The Youth Mandate 2027.’ Our discussion centered on the urgent need to strengthen youth inclusion in governance, create platforms for meaningful participation, and unlock the vast potential that young Nigerians possess. It was inspiring to see a shared commitment to fostering opportunities where young people can not only be heard but also actively shape the future of our nation.

This engagement further reaffirmed my belief that when youths are empowered with the right tools, education, and representation, the possibilities for national growth become limitless. The Youth Mandate 2027 is more than a project; it is a vision for a future where young Nigerians are at the forefront of leadership, innovation, and development. Together, we will continue to champion the cause of youth empowerment, because the future belongs to us, and it is ours to build.

A special appreciation goes to the Hon. Minister and his dedicated team, including Abdulazeez Abubakar Kaka, for their warm reception, openness, and unwavering support towards our vision. Your commitment to advancing the cause of young people in Nigeria is commendable, and we look forward to continued collaboration as we drive this noble mandate forward.

-Dr. Muhammad Yahas
(Advocate of Good Governance and Youth Inclusion in Politics)

Mai Girma Gwamna Mai Mala Buni, yayiwa Jihar Yobe komai, wannan wata hanyace wacce take Cikin hanyoyi mafi hatsari da la...
26/08/2025

Mai Girma Gwamna Mai Mala Buni, yayiwa Jihar Yobe komai, wannan wata hanyace wacce take Cikin hanyoyi mafi hatsari da lalacewa a Jihar Yobe tsawon Shekaru, Danchua zuwa Jajere mai nisan kilomita 35.
*Daga. Yakubu Mukhtar Ibrahim Nguru.

Wannan hanyar dukkan Wanda yabi hanyar jajere Danchua Yasan irin wahalar da Motoci Kesha Dama Al'umma, hanyar ta kasance idan har ba Motocin Dake Binta kullum ba sune Golf, bakuwar mota Bata Isa ta ratsa wannan hanyarba, saidai idan Hilux" Amma yanzu ta zama tarihi zuwan Gwamna Mai Mala Buni.

Akwai lokacin da munje gaisuwa da Abdulkadir Jajere wallahi tun a kolere nagane motana bazata iyabin wannan hanyarba najirasu sunzo da Hilux nashiga Hilux na ajiye motana a Kolere, idan kuka dubba wannan rami da aka dauka a photon zakuga ba karamin rami bane' kuma fa bawai wannan ramin kadai bane har kaje garin irinsu zakayi ta gani. "Alhamdulillah Gwamna Buni' yasharemusu hawaye.

A lokacin na tsaya nace ikkon Allah, na tambayi wani nace tsawon Shekara Nawa wannan hanyar take haka Yace yajima, nace Alkali jajere sanda yake Senata a haka take Yace kwaraima kuwa nace lalle bakuyi dacen senataba, nashiga garin mungama Sallah Gidan Mai gari nasake cewa wani gaskiya na tausayamuku wannan hanyar taku Yace Wallahi sun jima a hakan, nayi shiru nace ikkon Allah.

Kuma wani abin mamaki fa, Motocin da suke iyabin wannan hanyar Wallahi Golf ne Amma zakaga an Daga bayan motocin anyi Kari da karfe, ko tsoro kuma basayi Babu dare Babu rana sukebin hanyar, domin Kamar inaga Motocin sunsabama dabin wannan hanyar.

Muna rokon Allah Yasakawa Gwamna Mai Mala Buni da Alheri hakika zuwansa yagera hanyoyi Wanda Shekara Goma baya ana fama dasu. Allah Yasa Gwamna Mai Mala Buni idan yatafi musamu Mai kishin Al'umma irinsa Amin.

Yakubu Mukhtar Ibrahim Nguru.

Wasu hazikan Yara Yan Makarantar Sakandire su Biyu sun dauki babbar lambar Yabo a gasar duniya da ta Gudana a Birnin Lon...
05/08/2025

Wasu hazikan Yara Yan Makarantar Sakandire su Biyu sun dauki babbar lambar Yabo a gasar duniya da ta Gudana a Birnin London na gasar harshen turanci sun dauki na Farko, nafisa Abdullahi, da Rukayya Fema. Kuma dalibai ne a NTIC Yobe.
____Comrd.Yakubu Mukhtar Ibrahim Nguru.

Nan take Mai Girma Gwamnan jihar Yobe Hon. (Dr) Mai Mala Buni CON, COMN, ya amince da wani gagarumin biki na karrama Nafisa Abdullah mai shekaru 17 da Rukayya Muhammad Fema mai shekaru 15 a matsayin gwarazan duniya a fannin fasahar harshen Ingilishi da gasa baki daya a gasar cin kofin duniya na TeenEagle na shekarar 2025 a birnin Landan na kasar Birtaniya.

Nafisa da Rukayya ‘yan jihar Yobe daliban ne na Kwalejin Tulip International ta Najeriya, wadanda s**a wakilci Najeriya a gasar ta duniya inda s**a doke sauran mahalarta 20,000 daga kasashe 69.

Nafisa da Rukayya dukkansu sun ci gajiyar shirin tallafin karatu na Gwamna Mai Mala Buni wanda ya kunshi cikakken karatun dalibai 890 a kwalejin Najeriya Tulip International College.

Mai Girma Gwamna Buni' ya bayyana rawar da s**a taka a matsayin babban abin alfahari ga jiha da kasa. Kuma yanuna Farin cikinsa kasancewar wannan yaran Yan asalin Jihar Yobe ne. Inda yace lalle Yayi alfahari da hakan, Kuma wazibi a karramasu a Jiharsu.

“Wadannan manyan ayyuka ne da ke sa mu yi alfahari da kuma tabbatar da saka hannun jarin da gwamnati ke yi a fannin ilimi,” in ji Gwamna Buni.

"Mai Girma Gwamna Ya kuma tabbatar da cewa gwamnatin sa za ta ci gaba da bayar da tallafin karatu ga kowane yaro a jihar domin samun damar zuwa makaranta, ya kuma yi kira ga iyaye da su ba su hadin kai.

Kuma Gwamnati ta sake gina makarantun da ‘yan ta’addan s**a lalata, tare da samar da kayayyakin daki, litattafai, kayan aikin dakin gwaje-gwaje da kuma samar da kwararrun malamai domin inganta harkar ilimi a jihar, kuma har yanzu aikin na kan gaba.

A halin yanzu, akwai kimanin daliban jihar Yobe 40,000 da ke samun tallafin karatu na gwamnati da ke karatun kwasa-kwasai daban-daban a Jami’o’i da sauran manyan makarantu a Najeriya da kasashen ketare.

Idan bamu manta ba a ‘yan watannin da s**a gabata jihar ta yi bikin yaye dalibai 167 da s**a ci gajiyar shirin tallafin karatu da jihar ta samu wadanda s**a kammala karatunsu a fannin kimiyyar likitanci da na’ura mai kwakwalwa da injiniyanci daga jami’o’in Indiya.

Insha Allah Muna fatan wata shekara ma Yobe zata dauki ta daya a wannan gasar. Gwamna Yayi alkawarin yimusu gagarumin kyauta Ga wayenan yaran su Biyu.

Yakubu Mukhtar Ibrahim nguru.

Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!Ziyara domin ciyar da Nguru Gaba Dama Jihar Yobe Baki daya, wacce Sabon Shugaban Makarant...
30/07/2025

Alhamdulillah!! Alhamdulillah!!
Ziyara domin ciyar da Nguru Gaba Dama Jihar Yobe Baki daya, wacce Sabon Shugaban Makarantar Ilimi ta Nguru (Atiku Abubakar Colleage Of Legal and Islamic Studies Nguru) Prof Ali Usman Manzo' Kenan a Yayin da yakaiwa Hon. Abubakar Abubakar jinjiri (AAJ) ziyarar a ofishinsa Dake Abuja.

Wannan ziyarar ziyarace ta Musamman da Shugaban Makarantar yakaiwa Alhaji. Abubakar Abubakar jinjiri (AAJ) wacce ke kunshe da Taun manufofi na Alheri, Kuma ta kunshi manufofi masu Tarin gaske domin ciyar da Nguru da Al'ummar Nguru Gaba.

Prof, Ali Usman Manzo' Yayi tattakinne domin samun Co-operation tsakaninsu manya Kuma haifaffun garin Nguru, masu son Cigaban Nguru,domin Yana da manufa dayawa akan chanja salon makarantar Dama kawo wasu kwasa-kwasai wayenda ba'ayida, Dama wasu abubuwa masu mahimmanci Wanda bazasu fadu anan ba bissa wasu dalilai.

Hon. AAJ' ya karbeshi hannu Biyu Biyu, ya Kuma nuna Farin cikinsa ga Prof, bisa wannan nazari Babba da Yayi akan ziyartar manyanmu, hakika AAJ yaji dadi Sosai da Sosai, Kuma ya yabawa Prof, ya kara tabbatarmasa cewa ana tare dukkan sanda akaga abinda zaikawo cigaba Yana maraba dashi, kofarsa a bude take ko yaushe.

Hon.AAJ, ya sake tabbatarwa da Prof, Manzo' cewa bashi da wani buri daya Wuce yaga nguru da Al'ummar nguru sunci Gaba, Yakara dacewa bawai kawai siyasa bace kadai alakarsa da mutanan Nguru ba, akwai kauna Mai karfi a tsakani Wanda Allah ne kawai Yasan irin wannan kaunar Dake tsakaninsa da mutanan Nguru Baki daya.

Prof. Manzo' yaji dadi matuka ya kuma yabawa AAJ bisa irin niyyarsa akan Garinmu, da Kuma irin yanda yakeso yaga ankawo abinda zaikawo Chanji da Garinmu da mutananmu Baki daya' Prof, Yamasa Godiya Sosai.

Kowa Yasan waye Prof, Ali Manzo' akan bugatarsa bazaije wajenkaba nasanshi, nasan wanene shi.

Allah Yasake kawo Cigaba Mai amfani, shi Kuma Allah Yasa yafara lafiya ya gama lafiya, Allah Yabiyamasa dukkan wani burinsa akanmu Amin.

Hon.AAJ MEDIA CREW.

Tinubu ya sauya sunan jami'ar Maiduguri zuwa Muhammadu BuhariƘarin bayani - https://bbc.in/3IRtsHt
18/07/2025

Tinubu ya sauya sunan jami'ar Maiduguri zuwa Muhammadu Buhari

Ƙarin bayani - https://bbc.in/3IRtsHt

Innalillahi wa'innailaihi raji'un.Zanyi amfani da wannan Damar na mika sakon ta'aziyyata Zuwa ga Mai Gidana Hon. Baba Ji...
14/07/2025

Innalillahi wa'innailaihi raji'un.
Zanyi amfani da wannan Damar na mika sakon ta'aziyyata Zuwa ga Mai Gidana Hon. Baba Jinjiri Abubakar (AAJ) bisa rashin Mai Gidansa Kuma Bango, Kuma ubane garesa garemu Baki daya, Allah yagafartamasa, Allah Yayafemasa,

A karshe zan Mika sakon ta'aziyyata ga iyalai da makusanta baba Buhari, Allah Yabasu hakurin rashinsa, Allah ya Masa mahalli a Gidan Aljannah Firdausi. Allah ya haskaka Kabarinsa Amin.

Yakubu Mukhtar Ibrahim Nguru.

Address

Buhari Street
Damaturu

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Apc Youth Solidarity Movement posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share

Category