
25/05/2025
YANZU YANZU: ina kira ga Kungiyar ECOWAR ƙasashen da akayi ju*yin mulki Cikin Yan Muntina Zanga gama da Sojojin da s**ayi ju*yin mulkin na dawo gida Nigeria, Cewar Asari Dokubo
Ni kaɗai Zanga gama da Sojojin da s**ayi ju*yin mulki Ina rokon Shugaban ƙasa Bola Tunibu Kada ya wahalar da Kansa Zanje na gama dasu cikin yan Muntina
Asari Dokubo ya ce zai lallasa gwamnatin mulkin Sojoji a yankin Afirka idan aka ba shi dama.
Tsohon shugaban kungiyar tsagerun Neja Delta, Asari Dokubo, ya sha alwashin yin kasa-kasa da gwamnatin Sojoji na ju*yin Mulki
Dokubo ya ce idan har gwamnatin tarayya da kungiyar ECOWAS s**a ba shi dama za su ga yadda zai yi da masu ju*yin mulki da dakarunsu A cewarsa yana da kaya da mutanen da ake bukata domin yin gaba da gaba da su.
Sai dai wasu na ganin duk soki-burutsu ne kawai domin a cewarsu fadan shara ba daya ne da na bakin ruwa ba
Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 Yau Da Labari 👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku...