03/09/2022
Taimako: Kongiyar youth Enlightment Forum suna sanar da Al´umma cewa sun fara tattara gudummuwar kudi domin gyaran makabar ta.
Daga Bishir Ma´azu Bakwai
A cigaba da kula da maqabartu guda biyu na cikin gari mutane Suna ta Bada himma wajen noma da fesa chemicals don qonewar ciyayi Allah ya Saka ma kowa da alkhairi,,,, Sannan Muna qara kira ga Yan uwa da mu qara Bada himma wajen kulawa da makwancinmu,,,,kwanakin baya munyi rubutu akan Neman taimako don gyaran wannan mànyan gidajen namu,,, wannan gudunmuwa da muke ansa zamuyi amfani da ita wajen gyara bangayen wadannan gidaje duba da wasu bangare nasu har ya fara zubewa Wani wurin ya zaizaye sosai Kuma ko da wane lokaci bangayen zasu Iya faduwa,,,Idan Allah ya qadarta an Samu gudunmuwa mai tsoka Muna sa ran yima bangayen plaster domin a dade ba a qara Yi masu gyara ba,,,Allah ya bamu iKon gyara gobenmu
Jibril Gago general Marchants
0005523601
Jaiz bank
08064487479
08060696808
08038367681
Gudunmuwa ko ta bulo ko siminti ko yashi,,,,
Allah ya bamu iKon yin adalci wajen aiwatar da Wannan Aiki na jama'a
SHAWARA::::1-Dole sai mun tashi tsaye don gudanar da ayyukan da gwamnati batayi ba domin akwai abubuwan da ba dole sai gwamnati zatayi ba
2-Dole sai mun tashin tsaye don kula da abubuwan da gwamnati tayi domin amfanuwar al'ummarmu.