Abba Sufi Nagidan Jobe

Abba Sufi Nagidan Jobe Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from Abba Sufi Nagidan Jobe, D/Tota LGA Barguma, Dawakin Tofa.

Abba kacika garzo komai ake bukata kayi
31/05/2025

Abba kacika garzo komai ake bukata kayi

Sara dasassaka basa hana ganji toho Hon Mustafa Mu,azu Barguma May best mentor
09/05/2025

Sara dasassaka basa hana ganji toho Hon Mustafa Mu,azu Barguma May best mentor

09/05/2025

Wlh Hon Mustafa mu,azu Barguma mutumin kirki ne Allah yakawo babban rabo me amfani

Alhamdulillahi Hon Mustafa Mu,azu Barguma kafin Allah ne
09/05/2025

Alhamdulillahi Hon Mustafa Mu,azu Barguma kafin Allah ne

Zabe dubu ci dubu insha Allah Abban dai Abban dai Abba kacika garzo  4+4
04/05/2025

Zabe dubu ci dubu insha Allah Abban dai Abban dai Abba kacika garzo
4+4

Abba gida gida sunaji suna gani sai kayi takwas fa da izinin Allah
04/05/2025

Abba gida gida sunaji suna gani sai kayi takwas fa da izinin Allah

Madugu kafarka kafarmu
26/04/2025

Madugu kafarka kafarmu

Sai yayi takwas fa insha Allah
26/04/2025

Sai yayi takwas fa insha Allah

Kafin ƙarshen wannan shekara sai talakan Najeriya ya sayi mudun shinkafa naira ɗari huɗu da hamsin (N450) in sha ALLAH
13/04/2025

Kafin ƙarshen wannan shekara sai talakan Najeriya ya sayi mudun shinkafa naira ɗari huɗu da hamsin (N450) in sha ALLAH

13/04/2025

Da dumi'dumi: Shugaba Tinubu Ya fara Yunkurin Sauke Ganduje daga shugabancin APC domin maye gurbin sa da Tanko Al-makura.

Jaridar Vanguard ta ruwaito tana mai cewa Yayin da shirye-shiryen zaben shugaban kasa na shekarar 2027 ke kara ta’azzara, rahotanni da ke fitowa sun nuna cewa, bangaren shugaban kasa Bola Tinubu na yunkurin hana manyan ‘ya’yan jam’iyyar All Progressives Congress (APC) sauya sheka zuwa jam’iyyar Social Democratic Party (SDP), musamman na jam’iyyar Congress for Progressive Change (CPC).

Wata sanarwa da aka fallasa ta bayyana cewa, shugaba Tinubu na tunanin tsara tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Sanata Tanko Al-Makura, na hannun daman tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, domin shawo kan kungiyar CPC ta ci gaba da zama a APC.

Rahotanni sun bayyana cewa ana yi wa Al-Makura tayin kujerar shugaban jam’iyyar APC na kasa domin ya gamsar da Buhari ya sa baki tare da hada kan magoya bayan sa.

Majiyoyi sun bayyana cewa Al-Makura ya shirya ganawa da manema labarai a ranar Litinin, inda ake sa ran zai bayyana goyon bayan da ake zargin Buhari na ci gaba da kasancewa a cikin jam’iyyar APC.

Wannan lamari dai na zuwa ne a daidai lokacin da ake ci gaba da nuna damuwa a cikin jam’iyyar mai mulki, yayin da wasu jiga-jigan ‘yan siyasa da s**a hada da tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, da tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, da tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal, da kuma tsohon gwamnan jihar Imo, Achike Udenwa, ke neman wasu wasu tsare-tsare na siyasa kafin shekarar 2027, saboda rashin gamsuwa da shugabancin Tinubu.

Takardar ta kara bankado yadda ake samun tabarbarewar cikin gida a cikin jam’iyyar APC tare da sanya ayar tambaya kan hadin kan jam’iyyar da kuma makomarta gabanin zabukan na gaba.

Address

D/Tota LGA Barguma
Dawakin Tofa

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Abba Sufi Nagidan Jobe posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share