Pantami Live.TV

Pantami Live.TV Pantami live.TV is an online Channel.

Idan Allah ya kai mu gobe Alhamis da misalin karfe 6am, za mu kawo muku tattaunawa ta musamman da gwamnan jihar Katsina,...
27/08/2025

Idan Allah ya kai mu gobe Alhamis da misalin karfe 6am, za mu kawo muku tattaunawa ta musamman da gwamnan jihar Katsina, Dr. Dikko Umar Radda, kan harkokin tsaro a jiharsa da ma Nijeriya.

Musa Adamu

WATA MIYAR SAI A MAƘWÀBTA: Da Alama Rayuwar Kurkukun Saudiyya Ta Fi Ta Nijeriya DaɗiDaga Imam Aliyu Indabawa 1. Samar da...
27/08/2025

WATA MIYAR SAI A MAƘWÀBTA: Da Alama Rayuwar Kurkukun Saudiyya Ta Fi Ta Nijeriya Daɗi

Daga Imam Aliyu Indabawa

1. Samar da gado mai kyau, shimfiɗa mai taushi, da ɗaki mai faɗi tare da bayan gida mai tsabta a cikin ɗakin zama.

2. A ciyar da Fursuna abinci sau uku a rana, iri-iri, tsakanin naman saniya, naman kaji da kifaye.

3. A ba wa ɗan fursuna kuɗin alawus na kowane wata domin ya iya sayan abin da yake so daga shagunan cikin gidan yari.

4. Gwamnati tana ɗaukar nauyin biyan iyalansa kuɗin ciyarwa a kowane wata tare da bibiyar halin da suke ciki.

5. A yi sallar jam’i a masallacin cikin gidan yari.

6. An samar da cibiyar lafiya a cikin gidan yari domin kula da marasa lafiya.

7. A ba shi damar yin ziyarar iyali kowane mako da yin kira ta waya duk lokacin da yake so; kuma idan yana da aure, a ba shi damar yin khulwa (haduwar aure ta sirri) da matarsa a ɗakin da aka tanada na musamman, karkashin tsaro.

8. Idan Fursuna ya haddace Alkur’ani gaba ɗaya, za a rage masa rabin lokacin hukuncin da aka yanke masa.

9. Ana wanke masa kaya, a yi musu guga da turare mai kamshi kyauta.

10. An kafa cibiyar koyar da sana’o’i domin koyar da ɗalibai cikin gidan yari.

11. Ana shirya kwasa-kwasai na horo ga masu sha’awa su koyi ilimi.

12. Malamai da masana addini na zuwa su gabatar da wa’azi da tarukan ilimi.

Wannan abubuwan ba za ka same su ba sai a cikin Daular Saudiyya – Mulkinta mutunci da darajar ɗan adam suna da daraja sosai.

Manhajarmu ita ce: gidan yari wajen gyara, tarbiyya da horo ne, ba wai hukunci kawai ba. Akwai haƙƙoƙi ga Kowane Fursuna.
Follow for More updates💥👇💥
Pantami Live.TV

Umar Muhammad Gombe

Ina firamare lokacin da ka fara siyasa -  kalaman sabon shugaban APC ga GandujeShugaban Jam’iyyar APC a Nijeriya Nentawe...
27/08/2025

Ina firamare lokacin da ka fara siyasa - kalaman sabon shugaban APC ga Ganduje

Shugaban Jam’iyyar APC a Nijeriya Nentawe Yilwatda, ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya umarce shi da ya yi aiki tare karfafa da karfafa da Abdullahi Umar Ganduje, domin amfanin jam’iyyar baki ɗaya.

Yilwatda, wanda ya yi wannan bayani a lokacin da Ganduje ya kai masa ziyarar ta’aziyya kan rasuwar mahaifiyarsa, ya ce yana bukatar jagoranci da shawarwarin daga Ganduje domin ya samu nasara.

Musa Adamu

The First Lady of Borno State, Dr. Falmata Babagana Zulum, has rewarded the cleaner, Faiza Abdulkadir, who returned N4.8...
27/08/2025

The First Lady of Borno State, Dr. Falmata Babagana Zulum, has rewarded the cleaner, Faiza Abdulkadir, who returned N4.8 million mistakenly credited to her bank account.

Musa Adamu

Mataimakin gwamnan Taraba ya koma aiki bayan shafe watanni yana jinyaMusa Adamu
27/08/2025

Mataimakin gwamnan Taraba ya koma aiki bayan shafe watanni yana jinya

Musa Adamu

Shugaba Tinubu na hanyar komawa Abuja daga BrazilMusa Adamu
27/08/2025

Shugaba Tinubu na hanyar komawa Abuja daga Brazil

Musa Adamu

Ra'ayoyin masu saurare kan taron manyan hafsoshin tsaron Afrika a taron da s**a yi a birinin Abujan Najeriya, sun ƙuduri...
27/08/2025

Ra'ayoyin masu saurare kan taron manyan hafsoshin tsaron Afrika a taron da s**a yi a birinin Abujan Najeriya, sun ƙuduri aniyar haɗa gwiwa don tunkarar ƙalubalen tsaro da nahiyar ke fuskanta.

Musa Adamu

Manoma a Agadez na barin gonakinsu domin tafiya neman zinare lamarin da ya fara daga hankulan shugabannin karkara dai-da...
27/08/2025

Manoma a Agadez na barin gonakinsu domin tafiya neman zinare lamarin da ya fara daga hankulan shugabannin karkara dai-dai lokacin da ake fama da ƙarancin abinci a Jamhuriyar Nijar.

Imran Ibraheem Zakareeyya

DA DUMI-DUMI: Dubunnan matasa 'yan PDP da 'yan APC daga karamar hukumar Damagun jihar Yobe, garin shugaban jam'iyyar PDP...
27/08/2025

DA DUMI-DUMI: Dubunnan matasa 'yan PDP da 'yan APC daga karamar hukumar Damagun jihar Yobe, garin shugaban jam'iyyar PDP na kasa, sun fice daga jam'iyun su, zuwa jam'iyyar hadaka ta ADC.

Musa Adamu

Wani rahoton haɗin gwiwa da cibiyoyin bincike na Henley & Partners da kuma New World Wealth, s**a fitar, ya nuna cewar a...
27/08/2025

Wani rahoton haɗin gwiwa da cibiyoyin bincike na Henley & Partners da kuma New World Wealth, s**a fitar, ya nuna cewar ana samun ƙaruwar adadin attajira da kuma masu zama hamshaƙan attijaran a Afrika, al’amarin da masu binciken suke kyautata zaton zai ci gaba da wakana cikin shekaru 10 masu zuwa.

Musa Adamu

NNPP ta aike wa hukumar zaben Nijeriya takardar neman a dakatar da dukkan zabubbukan kasar, har sai an sanya sahihin tam...
27/08/2025

NNPP ta aike wa hukumar zaben Nijeriya takardar neman a dakatar da dukkan zabubbukan kasar, har sai an sanya sahihin tambarinta a kan takardun kada kuri’a

Musa Adamu

A wace shekara aka kirkiri jihar ku, cikin jihohin Nijeriya 36?Musa Adamu
27/08/2025

A wace shekara aka kirkiri jihar ku, cikin jihohin Nijeriya 36?

Musa Adamu

Address

Pantami Quarters Near M/kuri Primary School Gombe
Gombe

Telephone

+2348080171300

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Pantami Live.TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Pantami Live.TV:

Share