GOMBE STATE NNPP Reporters.

GOMBE STATE NNPP Reporters. Politics

27/05/2022

Karku shiga jam iyyar NNPP sabida a kafa gwamnati a baku mikami daga lokacin daka shiga jam iyyar NNPP kasa aranka cewa ka shiga ne sabida ka yiwa talakawa aiki da kuma jajircewa kan kwatowa al'umma hakkinsu a wajan wasu tsirarun mutane inji kwankwaso

New Nigeria people party NNPP an kafa tane sabida nemawa talaka mafita bawai don Neman kudi aka kafa wannan jam iyya ba.

Tsohon gwamnan Kano sanata rabi'u Musa kwankwaso ya Kara da cewa abinda zaifi mayar da hankali idan yazama shugaban kasa shine harkar ilim sabida yanzu ilimin ya'yan talakawa ba'a bakin komai yake ba shuwagabanni sunyi watsi dashi.

Shuwagabanni sun dauki ya'yansu sun Kai su, Kasashen waje don suyi ingantaccen ilim Amma anyi watsi dana ya'yan talakawa Muna rokon Allah ya bamu dama mu kafa gwamnati ta yadda ya'yan talakawa zasuyi karatu kyauta. Inji kwankwaso

Me za ku ce?

~ Daily News Hausa

Address

Yalen Guruza Dangusau Street
Gombe
70001

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when GOMBE STATE NNPP Reporters. posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to GOMBE STATE NNPP Reporters.:

Share