Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates

Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates This is the Official page of Dr Jamil Isyaku Gwamna Media Team

We Appreciation to Dr. Jamil Isiyaku Gwamna And His Excellency, the Executive Governor of Gombe State His ExcellencyàDr....
02/12/2025

We Appreciation to Dr. Jamil Isiyaku Gwamna And His Excellency, the Executive Governor of Gombe State His Excellencyà

Dr. Jamil Isiyaku Gwamna mutum ne mai kishin Jihar Gombe da jama’arta. Sardaunan Gombe ya taka rawar gani wajen taimako da inganta rayuwar al’umma ta hanyar manyan ayyuka masu tasiri daga birni har zuwa karkara.

Ayyukansa sun shafi ilimi, lafiya, tallafawa matasa, da inganta rayuwar marasa ƙarfi. Abin alfahari ne ganin yadda baya nuna bambancin yanki ko kabila manufarsa ita ce ɗaukaka Jihar Gombe gaba ɗaya.

A lokaci guda muna godiya ga Gwamnan Jihar Gombe, Mai Girma Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya, saboda jajircewar sa wajen ci gaba da kawo tsare tsare masu amfani ga Al'ummar mu ta jihar Gombe

Muna roƙon Allah Madaukaki Ya ƙara wa Mai Girma Gomna lafiya da ƙarfin guiwa wajen kara gudanar da ayyukan alheri. Allah Ya ci gaba da albarkatan Jihar Gombe da shugabanni nagari.

INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI’UNJajen iftila’in gobara da ya faru a Kasuwar Katako, Gombe Wannan lamari ya jawo mummun...
19/11/2025

INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI’UN
Jajen iftila’in gobara da ya faru a Kasuwar Katako, Gombe

Wannan lamari ya jawo mummunan asara ga ‘yan kasuwa da al’umma baki daya.

A madadin Sardaunan Gombe Dr Jamil Isiyaku Gwamna muna mika salon jaje ga duk wayan da wannan iftila'i ya shafa, musamman wadan da s**a rasa dukiyoyin su.

Muna roƙon Allah (SWT) ya ba su ƙarfin zuciya, ya tsare mu daga irin wannan haɗari, ya kuma Kare na Gaba

Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates A madadin Mai girma Dr. Jamil Isiyaku Gwamna

Dr. Jamil Isiyaku Gwamna mutum ne mai Kishin Jihar  Gombe da Yayan ta Dr. Jamil Isiyaku Gwamna, Sardaunan Gombe, ya taka...
01/11/2025

Dr. Jamil Isiyaku Gwamna mutum ne mai Kishin Jihar Gombe da Yayan ta

Dr. Jamil Isiyaku Gwamna, Sardaunan Gombe, ya taka rawar gani wajen inganta rayuwar jama’ar Jihar Gombe,

Sardauna mutum ne da ya sadaukar da rayuwar sa wajen ciyar da al’umma gaba ta hanyar ayyuka masu ma’ana da tasiri kai tsaye ga jama’a daga birni har karkara

Baya nuna bambancin yankin da mutum ya fito, domin manufarsa ita ce ɗaukaka jihar Gombe gaba ɗaya. Ayyukansa a fannoni kamar ilimi, lafiya, da tallafawa matasa da marasa ƙarfi, sun tabbatar da cewa shi ɗaya ne daga cikin ginshiƙan yayan jihar Gombe masu son cigaban jihar Gombe

Muna roƙon Allah Madaukaki Ya ƙara masa lafiya, hikima da ƙarfin guiwa wajen ci gaba da hidimar al’umma. Allah Ya albarkaci Jihar Gombe da shugabanni nagari masu kamun kai, Mutunci da son gaskiya irin Sardaunan Gombe.

Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates

SARDAUNAN GOMBE DA TAWAGAR SA SUN GABATAR DA GAISUWAN TA'AZIYA Godiya ta musamman ga Dr. Jamil Isyaku Gwamna (Sardaunan ...
07/10/2025

SARDAUNAN GOMBE DA TAWAGAR SA SUN GABATAR DA GAISUWAN TA'AZIYA

Godiya ta musamman ga Dr. Jamil Isyaku Gwamna (Sardaunan Gombe) tare da tawagarsa sun kai ziyarar ta’aziyyari wa Muhammad Abiola Pantami bisa rashin da akayi masa kwanakin baya.

Wannan aiki ya nuna irin karamci, tausayi da kishin juna da Sardaunan Gombe yake da shi ga al’umma baki ɗaya.

Muna roƙon Allah Madaukakin Sarki ya saka masa da alheri, ya ƙara masa lafiya, ɗaukaka, da nasara a dukkan lamurransa.

Allah ya jikansa wanda ya rasu, ya gafarta masa, ya sanya Aljannah ce makomarsa.
Mu kuma Allah ya bamu ƙarshen da imani.

Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates

Cikin ikon Allah, mai Girma Dr Jamil Isiyaku Gwamna Sardaunan Gombe ya gabatar da gaisuwar ta’aziya ga Hon. Hon Danauta ...
04/10/2025

Cikin ikon Allah, mai Girma Dr Jamil Isiyaku Gwamna Sardaunan Gombe ya gabatar da gaisuwar ta’aziya ga Hon. Hon Danauta bisa Rasuwar ɗansa Mujahid

Ya yi addu’a ga Allah Madaukakin Sarki ya jikansa da rahma, ya gafarta masa, ya sanya shi cikin Aljannatul Firdaus Ya bawa iyalai da dangi haƙuri da juriya na wannan Rashi

Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates

GOMBE HEALTH SUMMIT 2025 Dr Jamil Isyaku Gwamna Welcome Her Excellency the Wife of the President of Federal republic of ...
02/10/2025

GOMBE HEALTH SUMMIT 2025
Dr Jamil Isyaku Gwamna Welcome Her Excellency the Wife of the President of Federal republic of Nigeria to Gombe State.

02/10/2025

Dr. Jamil Isiyaku Gwamna at the Maiden Gombe Health Summit

Today in Gombe, history was made as Nigeria’s First Lady, Senator Oluremi Tinubu, officially declared open the maiden Gombe Health Summit

a remarkable platform designed to strengthen healthcare delivery and foster innovation for the well-being of our people.

As part of the activities marking her visit, a special dinner was organized in honor of Her Excellency to warmly welcome her to Gombe State.

Among the eminent dignitaries who graced the occasion was Dr. Jamil Isiyaku Gwamna, a leader whose contributions to development and humanity continue to inspire hope across the state and beyond.

Dr. Gwamna’s presence at this historic event is a testament to his unwavering commitment to progress, health advancement, and the overall growth of our dear state.

His consistent dedication to service and community upliftment remains an example for all, particularly at a time when collaboration and visionary leadership are needed most.

We pray that Almighty Allah continues to bless and guide Dr. Jamil Isiyaku Gwamna, strengthen his capacity to serve, and reward him abundantly for his steadfast efforts toward humanity.

May the outcomes of this Health Summit bring lasting impact and greater opportunities for the good people of Gombe and Nigeria at large.

Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates

Dr. Jamil Isiyaku Gwamna Ginshikin Ci gaban Jihar GombeA Kowace rana al’ummar Jihar Gombe na ci gaba da shaida irin nami...
27/09/2025

Dr. Jamil Isiyaku Gwamna Ginshikin Ci gaban Jihar Gombe

A Kowace rana al’ummar Jihar Gombe na ci gaba da shaida irin namijin aikin da Dr. Jamil Isiyaku Gwamna, Sardaunan Gombe, ke yi wajen tallafa wa jama’a da ɗaukaka jihar.

Sardaunan Gombe mutum ne da ya zamo abin alfahari ga kowa da kowa. Bai takaita gudummawarsa ga wani yanki guda ɗaya ba, ya rungumi dukkan al’umma ba tare da nuna bambanci ko wariya ba. Ayyukan da ya gudanar sun bayyana shi a matsayin shugaba mai hangen nesa, tausayi da kishin jama’a.

Ta fannoni da dama, daga ilimi, lafiya, ci gaban sana’o’i, da tallafawa marasa ƙarfi, ya tabbatar da cewa ana iya dogaro da shi wajen kawo cigaba nagari.

Ya bude damar karatu ga ‘ya’yan talakawa a gida da kasashen waje, inda a yau suke dawowa da ilimi don ci gaban jiharmu da kasa baki ɗaya.

Sardaunan Gombe mutum ne da ya girmama kowa da kowa, ya san darajar mutane, kuma ya yi fice wajen ɗaukar nauyin marasa gata a cikin al’umma. Wannan ya tabbatar da cewa shi jagora ne da zuciya mai cike da adalci da rahama.

Jihar Gombe na buƙatar shugabanni jajirtattu irin Dr. Jamil Isiyaku Gwamna waɗanda s**a keɓe kansu wajen kyautata rayuwar jama’a da kawo cigaban tattalin arziki.

Allah Ya ƙara masa lafiya, nisan kwana da ƙarfin guiwa. Allah Ya kare shi daga kowanne sharri, Ya ba shi ikon ci gaba da yiwa jama’a hidima.

Allah Ya Kara albarkaci Jihar Gombe da shugabanni nagari masu tsoron Allah da kishin al’umma irin Dr Jamil Isiyaku Gna

Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates

Sardaunan Gombe, Dr. Jamil Isiyaku Gwamna Hakika, rayuwar Sardaunan Gombe ta kasance abar koyi ga dubban jama’a. Dr. Jam...
12/09/2025

Sardaunan Gombe, Dr. Jamil Isiyaku Gwamna
Hakika, rayuwar Sardaunan Gombe ta kasance abar koyi ga dubban jama’a.

Dr. Jamil Isiyaku Gwamna mutum ne da ya sadaukar da rayuwarsa wajen kyautatawa al’umma ta fannoni dabandaban, musamman ga ‘yan jihar Gombe.

✅ Ya ɗauki nauyin ɗalibai masu neman ilimi, har zuwa kasashen waje, domin tabbatar da cewa ilimi shi ne gado mafi daraja da za a bar wa kowane yaro.

✅ Ya tallafa wa mata da matasa ta hanyar samar da jarin kasuwanci da kuma guraben ayyukan yi, domin su dogara da kansu.

✅ Ya ba da dama ta ɗaukar aiki ga matasan jihar, wanda hakan ya rage zaman banza da ƙara ci gaban tattalin arziki.

✅ Ya kasance ginshiƙi wajen taimakon marasa ƙarfi, marayu da kuma marasa galihu, domin tabbatar da cewa kowa ya ji daɗin rayuwa.

✅ Ya ɗauki nauyin al’amuran addini ta hanyar tallafa wa masallatai, majami’u da makarantu, domin ƙarfafa kyakkyawar tarbiyya da haɗin kai.

A takaice, Sardaunan Gombe ya zama fitila ga al’umma, mutum mai kyakkyawar zuciya da hangen nesa, wanda ayyukansa s**a nuna tsantsar kauna da kishin jihar Gombe da al’ummar ta gaba ɗaya.

“Allah Madaukakin Sarki Ya ƙara masa lafiya, Ya tsawaita rayuwarsa cikin alkhairi, Ya karɓi wannan hidima nasa a

Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates

ALLAH YA KARO SHEKARU MASU ALBARKA WAKILIN SARDAUNAN GOMBE Jamil Wakili Muna maka adduar fatan Alheri da gama wa da Duni...
10/09/2025

ALLAH YA KARO SHEKARU MASU ALBARKA WAKILIN SARDAUNAN GOMBE Jamil Wakili

Muna maka adduar fatan Alheri da gama wa da Duniya lafiya, Allah Ya karo dubun Nasarori da Shekaru masu Albarka.

SAKON BAN GAJIYA DAGA DR. JAMIL ISIYAKU GWAMNA (Sardaunan Gombe) 🌙✨Ina taya al’ummar Musulmi murnar kammala zagayen Maul...
07/09/2025

SAKON BAN GAJIYA DAGA DR. JAMIL ISIYAKU GWAMNA (Sardaunan Gombe) 🌙✨

Ina taya al’ummar Musulmi murnar kammala zagayen Mauludi da aka gudanar cikin nasara a fadin jihar Gombe da ma kasa baki ɗaya.

Haka kuma, ina taya al’umma murnar zagayowar watan Maulidi mai albarka. Allah (SWT) Ya sanya wannan lokaci ya zamo na alheri, soyayya da zaman lafiya a tsakaninmu. 🤲

Allah Ya amfanar da mu da koyarwar Annabi Muhammad (SAW), Ya karɓi ibadunmu, Ya sa mu kammala lafiya.

Eid-el-Maulud Mubarak! 🌸
Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates For
Dr Jamil Isyaku Gwamna
( Sardaunan Gombe )

Address

Gombe

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dr Jamil Isiyaku Gwamna Associates posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share