02/06/2026
Da Alama APC Za Ta Bawa Wasu Sanatocin Da S**a Faɗi Zaɓen Fidda Gwani Takara...
Shugaban Majalisar Dattawa Sanata Godswill Akpabio ne da kansa ya baiyana cewa majalisar na yin aiki tukuru dan tabbatar da an bawa wasu ƴaƴanta takara duk da sun faɗi zabukan fidda.
Ya faɗi hakane a wani zaman da majalisar ta yi bayan dawowa daga hutu na tsawon lokaci.