Dukku North Media Crew

  • Home
  • Dukku North Media Crew

Dukku North Media Crew Well come to Dukku North Media Crew

29/08/2024

Wane Fata Kuke Yiwa Shugaban Karamar Hukumar Mu Ta Dukku ?

An Samu Wata Hatsaniya Tsakanin Fulani Da 'Yan Sanda Yayin Cin Kasuwa A Yau LarabaLamarin ya faru ne da missalin ƙarfe 5...
21/08/2024

An Samu Wata Hatsaniya Tsakanin Fulani Da 'Yan Sanda Yayin Cin Kasuwa A Yau Laraba

Lamarin ya faru ne da missalin ƙarfe 5 na yamma, lamarin ya faru ne a dai-dai gidan Madam Basi, lokacin da rundunar 'yan sandan s**a fito fatirol cikin kasuwa.

'yan sandan sun k**a fulanin ne a wani gidan mata a kusa da gidan yomnore bread dake cikin kasuwar Dukku.

Hakan yasa Fulanin s**a fara dukan jami'an tsaro da sanduna wanda hakan yasa aka tsare su, zuwa yanzu haka an gayyaci shugaban ƙungiyar Fulanin reshen karamar hukumar domin amsa sasantawa.

21/08/2024

Daga Ina Kuke Bibiyar Mu?

Al'ummar Mazabar Gombe, Kwami, Da Funakaye, Sun Yi Allah Wadai Da Wakilcin Yaya Bauchi Sak**akon Raba Musu Taburma Da Ya...
14/08/2024

Al'ummar Mazabar Gombe, Kwami, Da Funakaye, Sun Yi Allah Wadai Da Wakilcin Yaya Bauchi Sak**akon Raba Musu Taburma Da Yayi A Mazabar

Me zaku ce ?

TIRƘASHI: Dan Bello ya bankaɗo laifukan matar shugaban jam'iyyar APC na ƙasa Dr Abdullahi Umar Ganduje inda aka gano ta ...
14/08/2024

TIRƘASHI: Dan Bello ya bankaɗo laifukan matar shugaban jam'iyyar APC na ƙasa Dr Abdullahi Umar Ganduje inda aka gano ta wawure kuɗi sama da biliyan 20 a asusun gwamnatin Kano.

Idan baku manta ba Dan Bello ya nemi APC a Kano da ta bashi haƙuri ko ya cigaba da fallasa irin satar da s**a aikata, inda kuma s**a gagara yin haka.

A cewar sa matar Ganduje Hajiya Hafsat Ganduje lokacin da suke kan mulki kai tsaye ake tura kudi a asusun bankunan ta da ta buɗe har guda 44, adadin ƙananan hukumnin Kano.

Ta rinka sanya ana tura miliyoyin kuɗi ba tare da ɓoye-ɓoye ba, a ƙarshe an gano kamfanin tsohon Kwamishinan Kananan Hukumomin Kano Murtala Sule Garo ne ke fitar dasu.

Yanzu haka ana zargin ta da sace kuɗi sama da biliyan 20, daga asusun Gwamnatin jihar Kano.

Meye ra'ayin ku ?

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rabawa Talakawa Kaji A Garin Dukku Domin Dogaro Da KaiAn gudanar da bukin ƙaddamar da kayayyaki...
25/07/2024

Gwamnatin Jihar Gombe Ta Rabawa Talakawa Kaji A Garin Dukku Domin Dogaro Da Kai

An gudanar da bukin ƙaddamar da kayayyakin ne a gidan gona dake cikin ƙaramar hukumar Dukku a jiya da missalin karfe 1:00pm karkashin jagoranci Sarkin Kudu.

Bikin ya samu halartar shugaban ƙaramar hukumar Dukku Muhammad Adamu, tare wasu kansiloli, cikin jawabinsa ya ce gomna yayi wannan kyautar ne duba da irin tsari al'umma duke ciki na matsin rayuwa.

Masu karatu wace fata kuke musu?

Zan Taimakawa Fatima Mai Zogale Da Jari, Har Na Sa A Nema Mata Wajen Da Za Ta Yi Sana'a. ~ Cewar RararaWane fata zaku yi...
27/04/2024

Zan Taimakawa Fatima Mai Zogale Da Jari, Har Na Sa A Nema Mata Wajen Da Za Ta Yi Sana'a. ~ Cewar Rarara

Wane fata zaku yi mata?

Yadda Al'ummar Karamar Hukumar Dukku A Jihar Gombe Suke Fama Da Matsalar Ruwa Shin ya matsalar take a ƙaramar hukumar ku...
26/04/2024

Yadda Al'ummar Karamar Hukumar Dukku A Jihar Gombe Suke Fama Da Matsalar Ruwa

Shin ya matsalar take a ƙaramar hukumar ku ?

Yadda Bola Ahmed Tinubu Ya Jajirce Wajen Ceto Al'umma Daga Faɗawa Wani Hali Akan Maganar Chanjin Kuɗi. Ko mutum ya yarda...
30/01/2023

Yadda Bola Ahmed Tinubu Ya Jajirce Wajen Ceto Al'umma Daga Faɗawa Wani Hali Akan Maganar Chanjin Kuɗi.

Ko mutum ya yarda ko bai so ba, jajircewa ce da Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya nuna wanda a kullum shine ya ceci talakan Najeriya daga radadin wa'adin farko da gwamnatin tarayya ta gindaya na musanya sabon kudin da ba a so.

Kuma ta wannan matakin na musamman, Tinubu ya kuma ceci al’ummar kasar daga tashe-tashen hankula sak**akon zazzafar bacin ran da jama’a s**a yi da shi kafin karin kwanaki 10 da gwamnati tayi.

Tinubu, ya sake tabbatar da kansa a matsayin babban jigo, a cikin wani jawabin da ya yi a Abeokuta a yanzu, ya dauki kwakkwaran matakin da ya dace na fadakar da jama’a kan illolin da ke tattare da sabuwar manufar dake tattare da sauyin Naira, da lokacinta da kuma wa’adinta.

Da alama dai shugaban ya caccaki Asiwaju ya kuma gayyaci Asiwaju zuwa Daura inda mutumin ya tsaya tsayin daka yana mai jaddada cewa manufar ba lallai ba ne, ba ta da farin jini kuma za ta cutar da talaka ne kawai ta kuma haifar da rikici.

Wannan jajircewa da jagoranci da Asiwaju ya nuna ne ya tilastawa gwamnati komawa kan matakin da ta dauka a baya.

Lallai al'umma na yiwa Tinubu matuƙar godiya saboda shiga da yayi tare da yin kasada da komai don ceton wani yanayi mara kyau.

Yadda aikin rusau ke gudana a kasuwar Kantin Kwari bayan umarnin Gwamna Ganduje.📸
02/09/2022

Yadda aikin rusau ke gudana a kasuwar Kantin Kwari bayan umarnin Gwamna Ganduje.

📸

Address


Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dukku North Media Crew posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Dukku North Media Crew:

Shortcuts

  • Address
  • Telephone
  • Alerts
  • Contact The Business
  • Claim ownership or report listing
  • Want your business to be the top-listed Media Company?

Share