08/05/2021
Makamin Mai Wusiya A Abuja
Da akwai yiyuwar makami me lizamin da kasar china na gwaji da ta harba sararin samaniya ya fado a Abuja Nigeria
Majiyar mu ta daily trust tace makamin ya kwace ne bayan gwajinsa da akayi inda ake tsammanin faduwan sa a wurare uku a duniya chiki harda Abuja babban birnin tarayya Nigeria