Imran Ibraheem Zakareeyya Gombe

Imran Ibraheem Zakareeyya Gombe Alhmdllh ala kulli halim
Masha Allah

Rudiger: “Kun san yaushe na gano cewa zan iya buga wasa a Real Madrid? Ranar da na lashe gasar zakarun Turai turai tare ...
18/04/2024

Rudiger: “Kun san yaushe na gano cewa zan iya buga wasa a Real Madrid?
Ranar da na lashe gasar zakarun Turai turai tare da Chelsea! Daga wannan lokacin na gano cewa na kai na buga wasa a Real Madrid. Ɗan uwa idan kana so ka kasance a ɓangaren masu nasara ko da wanne lokaci, to kawai kazo Real Madrid.”

Imran Ibraheem Zakareeyya GombeShugaban Jam'iyyar APC na Kasa Dr Abdullahi Umar Ganduje yace Yana Nan zama daram a Shuga...
18/04/2024

Imran Ibraheem Zakareeyya Gombe

Shugaban Jam'iyyar APC na Kasa Dr Abdullahi Umar Ganduje yace Yana Nan zama daram a Shugabancin Jam'iyyar na Kasa

Ganduje ya Aike da sakon awani Martani da Yayi game da zargin da yayi na Shirya Makarkashiya ga Kujerar da da yayi zargin wasu Daga Cikin Jami'an Gwamnatin Kano

Ganduje yace ko yanzu aka je Ofishin Jam'iyyar na Kasa shne Wanda A agani akan Kujerar

Wannan na zuwa ne Yayin da wata Babbar Kotun Jihar ta Dakatar da Ganduje daga Bayyana kansa Amatsayin Shugaban Jam'iyyar APC na Kasa

Karon farko : Shugaban Rasha Vladimir Futin ya bayyana cewa, kasar Palasɗinu ta Falasɗinawa ce. Inji shi. Menene Ra'ayin...
18/04/2024

Karon farko : Shugaban Rasha Vladimir Futin ya bayyana cewa, kasar Palasɗinu ta Falasɗinawa ce. Inji shi.

Menene Ra'ayinku akan wannan batu na Putin? Shin gaskiya ne?

A Hukumance: Alkalin wasa César Soto Grado ne zai yi alkalancin wasan hamayyar El Clasico tsakanin Real Madrid da Barcel...
18/04/2024

A Hukumance: Alkalin wasa César Soto Grado ne zai yi alkalancin wasan hamayyar El Clasico tsakanin Real Madrid da Barcelona.

● Fagen Wasanni

Duk Hukuncin Da Kotun Daukaka Ta Zartar A Yau Za Mu Karba Domin Allah Shine Mai Yadda Ya So, Kuma Mun Yarda Da Kaddara, ...
17/11/2023

Duk Hukuncin Da Kotun Daukaka Ta Zartar A Yau Za Mu Karba Domin Allah Shine Mai Yadda Ya So, Kuma Mun Yarda Da Kaddara, Cewar Gawuna

Imran Ibraheem Zakareeyya Gombe

24/10/2023

Na fahimce rayuwan yanzu ko soyayya 💔 zakayi idan baka da godfather wahala zaka Sha 🤣🤣🤣

Imran Ibraheem Zakareeyya GombeDA ƊUMI-ƊUMI: Kasar Faran*sa na son cire Banzema daga zama cikakken ɗan Ƙasa Sabida ya nu...
18/10/2023

Imran Ibraheem Zakareeyya Gombe

DA ƊUMI-ƊUMI: Kasar Faran*sa na son cire Banzema daga zama cikakken ɗan Ƙasa Sabida ya nuna go*yan bayansa ga yan uwa Musulmi na ƙasar Falasɗi*nu.

Sanatan Faransa Valerie Boyer ya nemi a cire Karim Benzema zama dan kasar Faran*sa

Ministan cikin gida Darmanin ya yi ikirarin cire Benzema daga cikin yan ƙa*sa idan har ya gano cewa Benzema ya nuna go*yon bayan*sa 'yan uwa Musulmi na ƙa*sar Falasɗi*nu.

wannan na zuwa ne kwanaki kaɗan bayan Benzema ya nuna go*yon bayansa ga jama'ar Falasɗi*nu

DA DUMI DUMINSA: Minista  wike zai rùshé babban masallacin birnin tarayya Abuja.Ministan wike yabawa sakataren  ma'aikat...
18/10/2023

DA DUMI DUMINSA: Minista wike zai rùshé babban masallacin birnin tarayya Abuja.

Ministan wike yabawa sakataren ma'aikata da cigaba birnin tarayya Abuja Engr Shehu Ahmad Hadi awanni 24 daya fito yayi al'umma bayani dalilin da zaisa a rushe masàllacìn.

Wike yace masallacin yashigo aikin da zasuyi wajen faɗaɗa titunan

Imran Ibraheem Zakareeyya Gombe

Farashin Dala Ya Sauka Da Kashi 86.99 Bayan Dage Haramcin Shigo Da Wasu Kayayyaki 43.Imran Ibraheem Zakareeyya Gombe
15/10/2023

Farashin Dala Ya Sauka Da Kashi 86.99 Bayan Dage Haramcin Shigo Da Wasu Kayayyaki 43.

Imran Ibraheem Zakareeyya Gombe

Sheikh Kabir Haruna ya jinjina wa auren zawara da ‘yan mata kusan 2,000 da gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya ...
14/10/2023

Sheikh Kabir Haruna ya jinjina wa auren zawara da ‘yan mata kusan 2,000 da gwamnan jihar Kano Engr. Abba Kabir Yusuf ya yi. Malamin ya ce abu ne mai kyau da Allah Ya yi umurni a cikin Qur’ani.

Majalisar Dattijai ta yi karatun farko ga kudurin da ke neman a ci tarar Naira 50,000 ga iyayen da s**a gaza bai wa 'ya'...
14/10/2023

Majalisar Dattijai ta yi karatun farko ga kudurin da ke neman a ci tarar Naira 50,000 ga iyayen da s**a gaza bai wa 'ya'yansu ilmin firamare da sakandire, kamar yadda BBC Hausa ta ruwaito. Me za ku ce, akan wannan kudurin nasu?

Address

Gombe

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Imran Ibraheem Zakareeyya Gombe posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share