12/08/2026
Ta’aziyya
Kangiwan Gombe, Dr. Aliyu Hammadu Abubakar, Ya Gabatar da Ta’aziyya na Rashin, Uwa Hajiya Aishatu Bello (Hajiya Inna) Mahaifiya ga, dan Uwa aboki Sa’adu Jadda Dan Maje, Muna Rokon Allah Yajikanta da rahama Allah Yasa tahuta, Allah Yabawa iyalan marigayiyar Hakurin rashi.