ADZ Hausa Tv

ADZ Hausa Tv ku na iya tuntubar mu a 07015067942.
(1)

Kafar watsa labarai ta ADZ Hausa Tv mallakin Kamfanin ADZ DIGITAL SOLUTIONS ce wadda za ta kawo muku Labaran Duniya, Rahotanni, Nishadi, Ra'ayoyi acikin awa 24.

12/05/2026

Na fito takara domin cire matasa daga ƙangin rayuwa - Abin Al’ajabin Zazzau.

12/05/2026

Za'a ginawa ɗalibai ɗakunan kwana🤔😃.

12/05/2026

INEC.. 🤔👇

11/05/2026

Ina makomar Peter Obi bayan ficewa daga jam'iyyar LP?

11/05/2026

Ko jam'iyyar NNPP za ta yi nasara a zaɓen 2027?

11/05/2026

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJIUN😭

11/05/2026

YANZU-YANZU: Jam'iyyar APC ta ce zata hukunta wanda yaƙi amincewa da zaɓen fidda gwani.

Me za ku ce?

11/05/2026

Wanene Abin Al'ajabin Zazzau wanda ya fito takara?

11/05/2026

Tinubu ne ya kafa NDC a cewar jam'iyyar ADC.

11/05/2026

Gwamnatin Kano ta ba wa alhazai tallafi.

11/05/2026

DA ƊUMI-ƊUMI: Gwamnati ta tilasta yi wa ɗaliban sakandare gwajin ƙwaya a Najeriya.

Address

Gombe

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when ADZ Hausa Tv posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share