hakilu Yahaya pantami

hakilu Yahaya pantami Contact information, map and directions, contact form, opening hours, services, ratings, photos, videos and announcements from hakilu Yahaya pantami, Digital creator, karu village anguwar hausawa, Gombe.

Permanently closed.
Digital Sheikh Digital Governor Wane gwamna ne a Nigeria yake tafsirin Qur'ani? In Sha Allah idan babu, to Professor Isa...
26/08/2026

Digital Sheikh
Digital Governor

Wane gwamna ne a Nigeria yake tafsirin Qur'ani?

In Sha Allah idan babu, to Professor Isa Ali Pantami zai fara a shekarar 2027 In Sha Allahu bayan ya zama gwamnan Jihar Gombe.

Mun turawa mutane 5 kowannen su 20k kamar yadda nayi Alkawari 1. Ibraheem Bado Hotoro 2. Muhammad Abacha Abubakar 3. Ays...
26/08/2026

Mun turawa mutane 5 kowannen su 20k kamar yadda nayi Alkawari

1. Ibraheem Bado Hotoro
2. Muhammad Abacha Abubakar
3. Ayshatu Sabo Shamakee
4. Abdurrazak Sanusi Ahmad
5. Bin Abdullah

Alhamdulillah, mun cika alkawarin da muka ɗauka.

Wadanda basu samu ba suyi hakuri, Insha Allah zasu samu suma a gaba. Gaba ta fi baya yawa.

✏️Abba Sani Pantami

Namugonin ba irinnasu bane wllh kai dagani Kasan namu nagartaccene,haske maganinduhu GOMBE TA ka CE insha allah 💪💪😜
26/08/2026

Namugonin ba irinnasu bane wllh kai dagani Kasan namu nagartaccene,haske maganinduhu GOMBE TA ka CE insha allah 💪💪😜

GOMBE TA MALAM CE 2027 insha allah 🤍 ✅✅✅✅
26/08/2026

GOMBE TA MALAM CE 2027 insha allah 🤍 ✅✅✅✅

WAYE PROFESSOR ISA ALI IBRAHIM PANTAMI DA AYYUKAN DA YAYIWA JIHAR GOMBE KASHI NA BIYU (2)1. Haihuwa da Farkon RayuwaFarf...
26/08/2026

WAYE PROFESSOR ISA ALI IBRAHIM PANTAMI DA AYYUKAN DA YAYIWA JIHAR GOMBE KASHI NA BIYU (2)

1. Haihuwa da Farkon Rayuwa
Farfesa Professor Isa Ali Pantami , CON, Fitaccen ɗan Najeriya Ne Wanda Ya Haɗa Fannoni
ILimin Zamani, Fasahar Sadarwa, Hidiman Gwamnati da Koyarwan Addinin Musulunci.

An Haife Shi a Anguwan Pantami Dake Karamar Hukuman Gombe a JiharGombe, a Ranar 20 ga Oktoba, 1972. Ya Taso Ne a
Muhallin Daya ba ILimin Addini Muhimmanci, Tare da Cigaba da Neman ILimin Zamani Har
Zuwa Matakin Digirin Gigirgir.
Tun Daga Matakin ƙuruciya da Samar taka, Yayi karatun Addinin Musulunci a Ƙarƙashin
Malamai Daban-daban, Sannan Yahada Wannan Tafiya da ILimin Kimiyya da Fasaha.
Wannan Haduwa Tabashi Damar Yin Fice a Matsayin Malamin Addini da Kuma Masani a
Fannin Fasahar Zamani.

2. Karatun Zamani da Kwarewa
A Fannin ILimin Jami'a, Yayi Karatu a Jami'an Abubakar Tafawa Balewa University (ATBU),
Bauchi, Inda Yasamu Digiri Na Farko a Computer Science. Daga Bisani Ya Cigaba da
Digiri Na Biyu a Computer Science da kuma MBA a Technology Management. Ya Kuma
Yi Karatun Research Methods a Robert Gordon University, Aberdeen, Scotland.
A shekarar 2014 Ya Kammala Digirin Digirgir (PhD) a Computing and Information
Systems Daga Robert Gordon University. Kwarewarsa Tafi Karkata Zuwa Fannoni Irinsu
Cybersecurity, Information Technology, Digital Transformation, Policy and Regulation, da
Sauran Fasahohin Zamani.
➡️ B.Tech. Computer Science - ATBU, Bauchi.
➡️ MSc. Computer Science - ATBU, Bauchi.
➡️ MBA in Technology Management - ATBU, Bauchi.
➡️ Postgraduate Certificate in Research Methods - Robert Gordon University, Scotland.
➡️ PhD in Computing and Information Systems - Robert Gordon University, Aberdeen,
Scotland.

3. Aikin Jami’a da ILimin
Farfesa Pantami Yayi aiki Na Tsawon Shekaru a Matsayin Malamin Jami'a a ATBU,
Bauchi, Inda Ya Koyar da Dalibai Tare da Kula da Ayyukan Bincike.

Haka kuma Yayi aiki
a Jami’ar Musulunci ta Madina (Islamic University of Madinah), Saudi Arabia, a

26/08/2026

Hadari gabas Mai Hankali
Yaduba yamma

DA DUMI-DUMI: Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya amince da yin aikin gyaran hanyar Bauchi–Darazo–Dukku–Bojude zuwa GombeMuna m...
26/08/2026

DA DUMI-DUMI: Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya amince da yin aikin gyaran hanyar Bauchi–Darazo–Dukku–Bojude zuwa Gombe

Muna miƙa godiya ta musamman ga Sanata Danjuma Goje bisa ƙoƙari da tsayin daka da ya yi a gaban Majalisar Dattawan Najeriya, wajen ganin an sanya yankin Arewa maso Gabas cikin manyan ayyukan raya ƙasa da Gwamnatin Tarayya ke aiwatarwa.

Kafin Sanata Danjuma Goje ya gabatar da ƙorafinsa a gaban Majalisar Dattawan Nigeria, yankin Arewa maso Gabas ya samu Naira biliyan 19 (₦19 billion) ne kacal daga cikin jimillar Naira tiriliyan hudu da ďigo biyu (₦4.2 trillion) da aka ware domin ayyukan Renewed Hope Super-Highway Projects na Gwamnatin Tarayya.

A lokacin da yake gabatar da ƙorafin, Sanata Goje ya bayyana cewa yayin da sauran yankuna s**a samu daruruwan biliyoyin naira, yankin Arewa maso Gabas gaba ɗaya an ware masa ayyukan hanyoyi guda biyu kacal.

Ayyukan sun haɗa da:

Hanyar Yola–Fufore–Gurin a Jihar Adamawa, wadda aka ware mata Naira biliyan 11.81, da Hanyar Karim Lamido a Jihar Taraba, wadda aka kiyasta kudinta da Naira biliyan 7.68.

Bayan gabatar da wannan ƙorafi, an fara samun sauye-sauye, inda cikin ikon Allah aka fara aiwatar da aikin hanyar Akwanga–Jos–Bauchi–Gombe zuwa Biu.

Yanzu kuma, an kawo kayan aiki domin fara aikin gyaran hanyar Bauchi–Darazo–Dukku–Bojude zuwa Gombe.

Wannan babban ci gaba ne ga yankin Arewa maso Gabas.

Muna sake miƙa godiya ga Sanata Danjuma Goje bisa ƙoƙarinsa, jajircewarsa da tsayawa tsayin daka wajen ganin an samu ayyukan more rayuwa da ci gaba a Arewa maso gaba.

Muhammad Adamu Yayari
26/8/2026

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UNAllah ya yiwa tsohon shugaban karamar hukumar Gombe, Babawuro Chairman, rasuwa.Za'ayi ...
26/08/2026

INNALILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN

Allah ya yiwa tsohon shugaban karamar hukumar Gombe, Babawuro Chairman, rasuwa.

Za'ayi Jana'izarsa karfe 5:00 na yammacin yau, a kofar fadar mai martaba Sarkin Gombe.

A ranar Talata ɗan takarar shugabancin Najeriya na jam'iyyar adawa Atiku Abubakar ya nanata cewa ba zai janye ƙudurinsa ...
26/08/2026

A ranar Talata ɗan takarar shugabancin Najeriya na jam'iyyar adawa Atiku Abubakar ya nanata cewa ba zai janye ƙudurinsa na mayar da tallafin man fetur a ƙasar ba. To amma ko hakan zai yiwu?

Ƙarin bayani - https://bbc.in/45OYUi4

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI’UNAllah Ya yi wa ɗan’uwan mahaifina rasuwa. Muna roƙon ‘yan uwa da abokan arziki da su ...
26/08/2026

INNA LILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI’UN

Allah Ya yi wa ɗan’uwan mahaifina rasuwa. Muna roƙon ‘yan uwa da abokan arziki da su taya mu da addu’ar neman gafara da rahama ga marigayin.

Allah Ya gafarta masa zunubansa, Ya jiƙansa da rahama, Ya sanya Aljannar Firdausi ce makomarsa, Ya kuma ba mu da iyalansa haƙurin jure wannan rashi.

Don Allah ku tuna da shi a cikin addu’o’inku. 🤲

Allah Ya jikansa. Amin.
Professor Isa Ali Pantami
Abba Sani Pantami
Oga Salees

Address

Karu Village Anguwar Hausawa
Gombe

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when hakilu Yahaya pantami posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Shortcuts

Share