YUSAN TV

YUSAN TV yusan television Kafar zamani domin ilman tarwa, fadakarwa, da nisha Dantarwa. muna maraba da kowa domin tallata maku hajarku a duk inda kuke a Fadin Duniya.

03/08/2025

HADARIN KASHE WATA RAI BA TARE DA HAKKI BA

Gabatarwa:- Sheikh Musa Yusuf Asadus-sunnah

Wuri:- Masjid Sahaba Malali Kaduna

03/08/2025

ALHAMDULILLAH KAMFANIN YUSAN TV YA MALLAKI DRONE CAMERA.

Dan haka muna Kara sanar da ku cewa muna maraba da Yan kasuwa, Jami'an Gwamnati kungiyoyi masu zaman kansu, da Yan siyasa da Magoya bayansu domin yin huldar kasuwanci a Muna ayukka K**ar haka:

ALHAMDULILLAH KAMFANIN YUSAN TV YA MALLAKI DRONE CAMERA

Dan haka muna Kara sanar da ku cewa muna maraba da Yan kasuwa, Jami'an Gwamnati kungiyoyi masu zaman kansu, da Yan siyasa da Magoya bayansu domin yin huldar kasuwanci a Muna ayukka K**ar haka:

kullum kokarinmu shi ne mu inganta aikinmu ta yadda zai dace da zamani. Hakan ya sa a kullum mu ke cigaba da fadi-tashi Don tabbatar da mun mallaki kayan aiki. Wanda a yanzu muna godiya ga Allah kusan dai bakin karfinmu muna cigaba da mallakar Manyan na KAMFANIN yYA MALLAKI DRONE CAMERA!

ONLINE MEDIA SERVICES , ABUBUWAN DA MUKEYI GASU KAMAR HAKA:

-Interviews
-Special Programs
-Media Monitoring
-Online Campaign Strategy
-Interviews
-Special Programs
-Media Monitoring
-Online Campaign Strategy

ADVERTISEMENT
-Online Advert
-Print and Broadcast Advert
-Program Production and Airing
-Special Advert

VIDEOGRAPHY

-Video Making
-Video Editing
-Drone Video
-Interviews
-Documentries
-Jingles Production (Audio&Video)
-Political Programs
-Social Programs

Yusuf Hashimu Sani
CEO YUSAN TV Media Consult Ltd.

Alhamdulillah for today.
For improving our services yusan Television brought a new brand

Pls one Good ward for our esteem follows?

For more call our General Manager: 07064201043
905 147 1933

ALHAMDULILLAH KAMFANIN YUSAN TV  YA MALLAKI DRONE CAMERA. Dan haka muna Kara sanar da ku cewa muna maraba da Yan kasuwa,...
03/08/2025

ALHAMDULILLAH KAMFANIN YUSAN TV YA MALLAKI DRONE CAMERA.

Dan haka muna Kara sanar da ku cewa muna maraba da Yan kasuwa, Jami'an Gwamnati kungiyoyi masu zaman kansu, da Yan siyasa da Magoya bayansu domin yin huldar kasuwanci a Muna ayukka K**ar haka:

ALHAMDULILLAH KAMFANIN YUSAN TV YA MALLAKI DRONE CAMERA

Dan haka muna Kara sanar da ku cewa muna maraba da Yan kasuwa, Jami'an Gwamnati kungiyoyi masu zaman kansu, da Yan siyasa da Magoya bayansu domin yin huldar kasuwanci a Muna ayukka K**ar haka:

kullum kokarinmu shi ne mu inganta aikinmu ta yadda zai dace da zamani. Hakan ya sa a kullum mu ke cigaba da fadi-tashi Don tabbatar da mun mallaki kayan aiki. Wanda a yanzu muna godiya ga Allah kusan dai bakin karfinmu muna cigaba da mallakar Manyan na KAMFANIN yYA MALLAKI DRONE CAMERA!

ONLINE MEDIA SERVICES , ABUBUWAN DA MUKEYI GASU KAMAR HAKA:

-Interviews
-Special Programs
-Media Monitoring
-Online Campaign Strategy
-Interviews
-Special Programs
-Media Monitoring
-Online Campaign Strategy

ADVERTISEMENT
-Online Advert
-Print and Broadcast Advert
-Program Production and Airing
-Special Advert

VIDEOGRAPHY

-Video Making
-Video Editing
-Drone Video
-Interviews
-Documentries
-Jingles Production (Audio&Video)
-Political Programs
-Social Programs

Yusuf Hashimu Sani
CEO YUSAN TV Media Consult Ltd.

Kansila Mai Wakiltar Faru da Magamin Daddi a Maradun Ya Raba Tallafin Taki Ga ManomaKansilan da ke wakiltar mazabar Faru...
03/08/2025

Kansila Mai Wakiltar Faru da Magamin Daddi a Maradun Ya Raba Tallafin Taki Ga Manoma

Kansilan da ke wakiltar mazabar Faru da Magamin Daddi a ƙaramar hukumar Maradun ta Jihar Zamfara, Hon. Bello Hussaini (Magamin Daddi), ya raba tallafin taki ga manoma a yankinsa domin tallafa musu a kakar noma ta bana.

Tallafin, wanda ya kunshi buhunan taki iri daban-daban, na daga cikin kokarin kansilan na inganta harkar noma da rage wa manoma radadin hauhawar farashin kayayyakin noman da ake fuskanta a halin yanzu.

A yayin rabon, Hon. Bello Hussaini ya ce wannan mataki wani bangare ne na irin wakilcin da ya dauki alkawarin yi wa al’ummarsa, tare da jaddada cewa noma na da matukar muhimmanci wajen bunkasa tattalin arzikin yankin da samar da abinci mai yawa.

“Mun ga dacewar tallafawa manomanmu da taki don su samu damar noma yadda ya kamata a wannan kakar, domin mu tabbatar da wadatuwar abinci da ci gaba a mazabar,” in ji shi.

Ya kuma yi kira ga manoma da su yi amfani da tallafin yadda ya dace, tare da tabbatar da cewa ofishinsa na bude ga kowane dan mazaba da ke da bukata ko matsala.

Manoman da s**a amfana da tallafin sun bayyana farin cikinsu tare da gode wa kansilan bisa wannan gagarumin tallafi, suna mai rokon Allah ya kara masa iko da damarmaki don ci gaba da yi musu wakilci na gari.

03/08/2025

Yadda Sanatan Zamfara ta Tsakiya, Distinguished Senator Iƙira Aliyu Bilbis, ya samu isar da gaisuwar ta'aziyyar rasuwar ...
03/08/2025

Yadda Sanatan Zamfara ta Tsakiya, Distinguished Senator Iƙira Aliyu Bilbis, ya samu isar da gaisuwar ta'aziyyar rasuwar Marigayi Maimartaba Sarkin Katsinan Gusau, Alhaji Ibrahim Bello, tare da taya murna da fatan alheri ga sabon Sarkin Katsinan Gusau bisa nadinsa.

Alhamdulillah for today. For improving our services yusan Television brought a new brand   Pls one Good ward for our est...
03/08/2025

Alhamdulillah for today.
For improving our services yusan Television brought a new brand

Pls one Good ward for our esteem follows?

For more call our General Manager: 07064201043
905 147 1933

Daga fadar Gwamnatin Zamfara Mukaddashin Gwamnan Jahar Zamfara His Excelency Mani Mal Mummuni Masamar Mudi Ya Gabatar da...
03/08/2025

Daga fadar Gwamnatin Zamfara

Mukaddashin Gwamnan Jahar Zamfara His Excelency Mani Mal Mummuni Masamar Mudi Ya Gabatar da takadar K**a Aiki ga Mai Martaba Sabon Sarkin Gusau Alh Abdulkadir Ibrahim Bello Wanda Ya Gudana A fadar Gwamnatin jihar Zamfara.

Wanan taro Ya Samu Halartr Manya Manyan Jiga Jigan Gwamnatin Jahar Zamfara K**ar Hon Mouktar Lugga Shugaban fadar Gwamnatin jiha sai Ssg Alh Ibrahim Na Kwada Sai Kwamishinan kanan Hukumomi da Masarautu Engr Ahmed Garba Yandi Sai Shugaban karamar Hukumar Mulkin Gusau Hon barrister Abubakar Imam Mataimakin Shugaban fadar Gwamnati Hon Abdul Anka, da Sauran Mukarraban Gwamnatin Jahar Zamfara.

03/08/2025

Daga fadar Gwamnatin Zamfara

Mukaddashin Gwamnan Jahar Zamfara His Excelency Mani Mal Mummuni Masamar Mudi Ya Gabatar da takadar K**a Aiki ga Mai Martaba Sabon Sarkin Gusau Alh Abdulkadir Ibrahim Bello Wanda Ya Gudana A fadar Gwamnatin jihar Zamfara.

Wanan taro Ya Samu Halartr Manya Manyan Jiga Jigan Gwamnatin Jahar Zamfara K**ar Hon Mouktar Lugga Shugaban fadar Gwamnatin jiha sai Ssg Alh Ibrahim Na Kwada Sai Kwamishinan kanan Hukumomi da Masarautu Engr Ahmed Garba Yandi Sai Shugaban karamar Hukumar Mulkin Gusau Hon barrister Abubakar Imam Mataimakin Shugaban fadar Gwamnati Hon Abdul Anka, da Sauran Mukarraban Gwamnatin Jahar Zamfara.

03/08/2025

Tawagar Mukaddashin Gwamnan Jahar Zamfara His Excelency Mani Mal Mummuni Zuwa Garin Banga Karamar Hukumar Mulkin Kauran Namoda

Tawagar Mataimakin Gwamnan Jahar Zamfara His Excelency Mani Mal Mummuni Sun Ziyarci kauyuka Uku da Iftal'in yan bindiga ...
03/08/2025

Tawagar Mataimakin Gwamnan Jahar Zamfara His Excelency Mani Mal Mummuni Sun Ziyarci kauyuka Uku da Iftal'in yan bindiga Ya fadawa A karamar Hukumar Mulkin Kauran Namoda dan Jajanta Masu.

Kauyukan Sun hada da kogin Audu, Garin Banga Inda Aka Kashe Mutun talatin da takwas 38, Sai Kungurki Mutum Goma Sha Shidda 16, Sai Kuryr Masaro Mutum Goma Sha takwas 18,

Lokacin da Mai Girma Mukaddashin Gwamnan Yake Gabatar da Jawabi Yayi Gaisuwar ta'aziya Amadadin Gwamnan Jahar Zamfara tare da addu'a Allah Yabawa Mamatan lafiya, Yakara da cewa Kuma Muna kara kira da cewa babu sulhu kuma kowa yakara Samun Makami dan Yakare kansa, kuma Insha Allah Gwamnati Zata karo Jami'an tsaro Dan kare Al'ummar jihar nan, daga karshe yayi kira da akara dagewa da addu'a Allag yabamu Zaman lafiya dan Wanan Matsalar ba Jahar nan kadai bane ta hada jihohi da yawa a kasarnan,

MORE NURSES ARE NEEDED IN GENERAL HOSPITALS AND PHCs IN ZAMFARA STATEWe sincerely appreciate His Excellency, Dr. Dauda L...
03/08/2025

MORE NURSES ARE NEEDED IN GENERAL HOSPITALS AND PHCs IN ZAMFARA STATE

We sincerely appreciate His Excellency, Dr. Dauda Lawal, for his remarkable efforts in restoring and transforming Zamfara State. The ongoing total renovation of healthcare facilities across the state is a commendable step toward improving the health sector. We also acknowledge the recent employment of 60 volunteer nurses at the Specialist Hospital, Gusau.
However, we appeal to Your Excellency to consider employing more nurses in our various General Hospitals and Primary Health Centres (PHCs) across the state. This will complement your noble initiatives and address the shortage of qualified healthcare personnel, especially in rural areas such as Anka, Bukuyyum, Bakura, Maru, and others.
We admire the example set by your counterpart, His Excellency Ahmad Aliyu of Sokoto State, who employed all graduating nurses and midwives and deployed them to healthcare facilities across Sokoto State. Such an approach would greatly benefit Zamfara State as well.
Currently, in many hospitals, particularly in rural areas, the number of volunteer nurses exceeds that of fully employed staff. If these dedicated volunteer nurses are formally employed and given proper remuneration, their motivation and commitment to saving lives will undoubtedly increase.
We therefore propose that each nurse be deployed to their respective Local Government healthcare facilities immediately after graduation. This will help to bridge the staffing gap in General Hospitals and PHCs, ensuring the delivery of essential healthcare services to our communities.
Our prayers and best wishes remain with you, Your Excellency. We believe that, by the will of God, Zamfara State will achieve greatness and progress under your leadership.

~Comrade St. Nurse Nura Abubakar Maiturare
Concern citizen

Address

GUSAU
Gusau

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when YUSAN TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share