Zamfara Online Daily News

Zamfara Online Daily News Zamfara online daily news is new company And also it establish the company to provide us realible news all over the country.

And we are working very hard to avoid the fake news.

YAA ALLAH GAMU GAREKA😭Wallahi da na saurari kalaman Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal Dare sai da naji duniyar ma gaba d...
05/09/2025

YAA ALLAH GAMU GAREKA😭

Wallahi da na saurari kalaman Gwamnan jihar Zamfara Dauda Lawal Dare sai da naji duniyar ma gaba daya ta fita a raina saboda cin amanar da ake yiwa tsaron Arewa

Gwamna Dauda yayi rantsuwa yace: Wallahi Tallahi a cikin wannan wayar tawa duk inda ‘yan bindiga s**a shiga a Zamfara ina gani, amma ban da ikon bawa Sojoji umarnin kai musu farmaki, sai dai abin da aka ce su yi daga sama.”
“Wallahi Tallahi wani lokacin har hawaye nake zubarwa idan na ga yadda nake neman agajin sojoji, amma suna ki, saboda sai sun jira umarni daga sama.”

Na tura bidiyon a Telegram ku je ku saurari bayanan Gwamnan ta nan
👇
https://t.me/DattiassalafiyTech

Gwamna Dauda Lawan yace wani laifi talaka ya maka da zaka kashe shi? wannan wani irin rashin imani ne haka?

A karshen bayanan Gwamnan yace duk mai hannu a kan wannan lamari na kashe-kashe ya Allah Ka birkitashi, idan mai Mulki ne Ya Allah Ka kwace mulkin, idan mai neman mulki ne Ya Allah kar ka bashi

Daga Datti assalafy.

Hukumar Kiyaye Hanyoyi Ta kasa reshen jihar Yobe Ta K**a Mota Saboda ɗaukar kaya da  Fasinjoji da s**a wuce ƙa'ida. Huku...
05/09/2025

Hukumar Kiyaye Hanyoyi Ta kasa reshen jihar Yobe Ta K**a Mota Saboda ɗaukar kaya da Fasinjoji da s**a wuce ƙa'ida.

Hukumar Kiyaye Hanyoyi ta Kasa (FRSC), sashen Yobe (RS12.3), ta cafke wata mota kirar Volkswagen Golf 3 mai lamba MAN 407 XA a kan hanyar DTR–BSH saboda yin haɗamar ɗaukar kaya da Fasinjoji fiye da kima. Hukumar ta sake jaddada gargadinta cewa cunkushewa a mota na haifar da mummunan haɗari kuma yana iya jawo mutuwa.

DA DUMI-DUMI: Gwamnatin Najeriya ta tura IGP da AIG na 'yan sanda da wasu kwamishinonin 'yan sanda zuwa jihar Zamfara do...
21/08/2025

DA DUMI-DUMI: Gwamnatin Najeriya ta tura IGP da AIG na 'yan sanda da wasu kwamishinonin 'yan sanda zuwa jihar Zamfara domjn gudanar da zaben INCONCLUSIVE a yau Alhamis.

Me za ku ce?

Gwamnatin Tinubu a Nijeriya na duba yiwuwar kara albashin masu rike da mukaman siyasaDCL Hausa
19/08/2025

Gwamnatin Tinubu a Nijeriya na duba yiwuwar kara albashin masu rike da mukaman siyasa
DCL Hausa

Gwamnatin Nijeriya ta dauke wa maniyyatan Kiristoci masu son zuwa Ibada Isra‘ila rabin kudin kujera
18/08/2025

Gwamnatin Nijeriya ta dauke wa maniyyatan Kiristoci masu son zuwa Ibada Isra‘ila rabin kudin kujera

Innah lilahi wa’innah ilaihin rajuun. Allah yayiwa Sarkin Zuru rasuwa manjo janaralMuhammadu Sani Sami Gomo II (rtd.) Ya...
17/08/2025

Innah lilahi wa’innah ilaihin rajuun.

Allah yayiwa Sarkin Zuru rasuwa manjo janaral
Muhammadu Sani Sami Gomo II (rtd.) Yau lahadi 17/8/2025.

Muna Addu'ar Allah yajikanshi da rahamar sa Tabbas anyi babban rashi a jihar kebbi.

Sani Twoeffect Yawuri
17/8/2025

Kotun daukaka kara ta jaddada hukuncin kwace motocin gwamnati sama da 40 daga hannun tsohon Gwamna Matawalle na jihar Za...
16/08/2025

Kotun daukaka kara ta jaddada hukuncin kwace motocin gwamnati sama da 40 daga hannun tsohon Gwamna Matawalle na jihar Zamfara - Gwamnatin Dauda

14/08/2025

DA DUMI-DUMI: Wasu Matasa A Jihar Kano Sunyiwa Wani Matashi Mai Suna "BUHARI MUTU KARABA" Masoyin Shugaba Buhari Dukan Kawo Wuka

Sai dai matasan sun masa duka ne bayan da yake yaba shugaba buhari agaban su

Wane Fata Kuke Masa??

Gwamnatin Najeriya Ta Fara Shirye-shiryen Daukan Matasa Don Gudanar Da Kidayan Yan KasaHukumar Kidayar Jama’a ta Ƙasa (N...
14/08/2025

Gwamnatin Najeriya Ta Fara Shirye-shiryen Daukan Matasa Don Gudanar Da Kidayan Yan Kasa

Hukumar Kidayar Jama’a ta Ƙasa (NPC) na shirin gudanar da kidayar jama’a a fadin kasar nan nan ba da jimawa ba, kuma wannan na iya zama babbar dama ga matasan Najeriya.

Kwakwalwar wannan sanarwa ta fito ne daga bakin Kwamishinan NPC mai wakiltar jihar Kaduna, Hajiya Sa’adatu Dogon Bauchi Garba, wacce ake fi sani da Saa Dogon Bauchi, wadda ta wallafa a shafinta na Facebook cewa:

“Census coming soon! Insha Allah… Matasa kowa ya fito da CV gaife guda Insha Allah”

Wannan kira ya nufi cewa matasa su fara tanadin takardun neman aiki (CV) tun daga yanzu, domin samun damar shiga cikin ayyukan wucin gadi da za su rike wajen kidayar.

K**ar yadda ake hasashe, aikin zai buƙaci dubban ma’aikata na wucin gadi a fadin Najeriya, wanda zai ba matasa damar samun aikin yi na ɗan lokaci, samun gogewa, da kuma tallafa wa tattalin arzikin su.

Saa Dogon Bauchi ta jaddada cewa wannan kidayar ba wai kawai lissafi ba ce, illa kuwa muhimmin mataki ne na tattara bayanai da za su taimaka wajen tsara manufofin ci gaban kasa, daga ilimi, lafiya, har zuwa ayyukan raya kasa.

A halin yanzu, NPC na cigaba da shirin gudanar da wannan kidaya ta hanyar amfani da sabbin fasahohi domin tabbatar da inganci da sahihancin bayanai.

Ga duk wani matashi da ke son cin gajiyar wannan dama – lokaci ya yi da za a fara shiryawa tun daga yau.

Follow this page for more updates 👇
Saleem Muhammad Imam Ngaski

DA DUMI DUMI: 2027 Ta Musamman ce Yan Nigeriya, Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa ya fidda Manufofinsa guda 8 wa...
06/07/2025

DA DUMI DUMI: 2027 Ta Musamman ce Yan Nigeriya, Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya bayyana cewa ya fidda Manufofinsa guda 8 wanda zai yiwa yan Nigeria idan S**a Sake Zaɓarshi a karo na biyu ya zama shugaban ƙasa a kakar Zaɓe ta 2027

Shugaban ƙasar Nageriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu ya fidda manufofi ko ƙudirori guda 8 waɗanda ya ke son cimmawa a gwamnatinsa.

Jaridar Wakiliya ta rawaito manufofin guda takwas, ga su nan kamar haka:

1. Wadata ƙasa da Abinci (Food Security).
2. Kawo ƙarshen Talauci (Ending Poverty).
3. Samar da ayyukan yi da bunƙasa tattalin arziƙi (Eonomic Growth and Job Creation).
4. Bawa ƴan ƙasa damar samun jarin dogaro da kai (Access To Capital).

5. Kyautata tsaron ƙasa (Improving Security).
6. Kyautata sha'anin kasuwanci (Improving The Playing Field on which people and particularly companies operate).
7. Tabbatar da bin doka da ƙa'ida (Rule of Law).
8. Yaƙi da rashawa da cin-hanci (Fighting Corruption

Kana Son Duba Sahihan Labarai Shigo Jaridar 👉 Zamfara Online daily News.👈 Yanzu Yi Following Karku Bari Komai Ya Wuceku...

Jarumi Adam A. Zango Yayi Haɗarin Mota Akan Hanyar Kano Zuwa KadunaDaga Abubakar Shehu DokokiFitaccen Jarumin Masana'ant...
09/06/2025

Jarumi Adam A. Zango Yayi Haɗarin Mota Akan Hanyar Kano Zuwa Kaduna

Daga Abubakar Shehu Dokoki

Fitaccen Jarumin Masana'antar shirya Fina-finai ta Kannywood Adam A. Zango, ya gamu da haɗarin mota akan hanyarsu daga Kaduna Zuwa Kano, wanda hakan ya tada hankalin dayawa daga cikin Masoyansa, dakuma mabiyan Jarumin.

Bayyanar saƙon nuna godiya daga Adam A. Zango bisa addu'o'i da ake masa da kuma fatan alkairi, kamar yadda ya bayyana a shafinsa na Facebook, hakan ya sanyaya zuciyar da yawa daga cikin masoya Jarumin.

Address

Gangaren Mai Gemu Tudun Wada Gusau
Gusau

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Zamfara Online Daily News posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Zamfara Online Daily News:

Share