Dan kullum TV

Dan kullum TV *Shirye muke a ko yaushe domin kawowa masu kallonmu ingantattun shirye - shirye dangane da rayuwa
(1)

APC tayi Nasara a Kaura Namoda ta kudu a zaben bye election APC, 8182PDP, 5544Hon. Hon Kamilu Saidu Wambai was declared ...
21/08/2025

APC tayi Nasara a Kaura Namoda ta kudu a zaben bye election

APC, 8182
PDP, 5544

Hon. Hon Kamilu Saidu Wambai was declared winner by the returning officer, Prof Lawal Sa'ad.

ABIN ALFAHRI: Wakilin Nijeriya A Gasar Musabaka Ta Duniya Dake Gudana A Saudiyya, Bukhari Sunusi Idris Daga Kano, Ya Zo ...
21/08/2025

ABIN ALFAHRI: Wakilin Nijeriya A Gasar Musabaka Ta Duniya Dake Gudana A Saudiyya, Bukhari Sunusi Idris Daga Kano, Ya Zo Na Uku.

Tukasu 009 APC 221PDP 16
21/08/2025

Tukasu 009
APC 221
PDP 16

SAKAJI OO2 RESULTS APC=235PDP=2
21/08/2025

SAKAJI OO2 RESULTS

APC=235
PDP=2

21/08/2025

Sakajiki 006
Apc 160
PDP 45

21/08/2025

Tattaunawa da Zannan Bungudu Akan zaben dake gudana yanzu haka a yankin kaura ta kudu na dan majalisar jiha

Wace jam'iya ce kuke tunanin zata iya lashe zaben da za'a gudanar a gobe Alhamis APC ko PDP?Fadi ra'ayin ka/ki a comment...
20/08/2025

Wace jam'iya ce kuke tunanin zata iya lashe zaben da za'a gudanar a gobe Alhamis APC ko PDP?

Fadi ra'ayin ka/ki a comment section

:Mutumin da ya haifi 'ya'ya 102 a Uganda yace ya dakatar da haihuwa hakaRahotanni sun nuna Musa Hasahya dan shekara 68 d...
20/08/2025

:Mutumin da ya haifi 'ya'ya 102 a Uganda yace ya dakatar da haihuwa haka

Rahotanni sun nuna Musa Hasahya dan shekara 68 daga kauyen Mukiza, ya haifi 'ya'ya 102 da mata 12 ya ce haihuwar “ya isa haka” kuma ya nemi matansa da su fara amfani da maganin hana haihuwa

Jaridar Ayau News ta ruwaito zuwa yanzu yana da jikoki 578, amma ba zai iya tunawa da duk sunayen ‘ya’yan nasa ba, don hakane ya dogara da littattafan rubutu don ya taimaka masa wajen gano sunayen su inji shi

Me zaku ce?
Daga
Jaridar Ayau news

Shugaba Tinubu Ya Cire Harajin kashi 5 Da Aka Sanya Kan Kuɗin Waya da Data a NajeriyaShugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, y...
20/08/2025

Shugaba Tinubu Ya Cire Harajin kashi 5 Da Aka Sanya Kan Kuɗin Waya da Data a Najeriya

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya cire harajin kashi biyar (5%) da ake ɗora wa kan ayyukan sadarwa da s**a gaɗa da kiran waya da Data a ƙasar nan. Mataimakin Shugaban Hukumar Sadarwa ta Ƙasa (NCC), Dr. Aminu Maida, ne ya tabbatar da hakan, inda ya bayyana cewa sabuwar dokar haraji da Shugaban Ƙasa ya rattaba hannu a kai ta tabbatar da cire wannan nauyi daga kan ‘yan Najeriya.

A cewar Dr. Maida, cire wannan haraji zai rage wa masu amfani da wayar hannu da sauran ayyukan sadarwa nauyin kuɗi, wanda hakan zai taimaka wajen sauƙaƙa rayuwa da kuma rage matsin lamba kan jama’a. Ya ce, wannan mataki ya yi daidai da manufofin gwamnati na sauƙaƙa rayuwar ‘yan ƙasa da kuma bunƙasa tattalin arzikin ƙasa.

Ya ƙara da cewa, cire harajin zai ƙara ƙarfin amfani da fasahar sadarwa a Najeriya, wanda hakan zai samar da ƙarin damar kasuwanci da kuma ci gaban tattalin arziki. Haka kuma, ya nuna cewa gwamnati za ta ci gaba da duba hanyoyin da za su rage wa jama’a nauyin haraji a fannonin daban-daban.

20/08/2025

In dai Gwamnati na bukatar komawa karo na biyu to dole ne ta gyara~Hon Tanimu Lawal Mada

Sanarwa ta musamman Amadadin iyalai da yan uwa suna farin ciki mika sakon gayyatar kowa da kowa zuwa wajen gagarumin nad...
19/08/2025

Sanarwa ta musamman

Amadadin iyalai da yan uwa suna farin ciki mika sakon gayyatar kowa da kowa zuwa wajen gagarumin nadin sarautar.
Alhaji Malami Wakili A matsayin WAKILIN SARKIN FULANIN BUNGUDU

Wanda maimartaba sarkin fulani Bungudu zai gabatar a fadarsa dake garin Bungudu

A ranar Assabar 30-08-2025
Sanarwa daga Hon zayyanu Hashimu
( JARUMIN TUDUN WADA)

Mai Martaba Sarkin Kano, Khalipha Muhammadu Sanusi II, ya jagoranci sallar jana’izar marigayi Sadiq Gentle, hadimin Gwam...
19/08/2025

Mai Martaba Sarkin Kano, Khalipha Muhammadu Sanusi II, ya jagoranci sallar jana’izar marigayi Sadiq Gentle, hadimin Gwamnatin Jihar Kano da aka kashe ta hanyar da ba ta dace ba a hannun wasu bata-gari.

Lamarin ya girgiza al’ummar Kano, musamman ganin yadda mutumin kirki kamar Gentle ya rasa ransa a cikin yanayin da ya kamata a tsananta hukunci a kai.

Fatan al’umma shine a dauki mataki na musamman don kare rayukan jama’a da tabbatar da doka da oda. Allah Ya jikansa da rahama.

Address

Gusau

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Dan kullum TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Dan kullum TV:

Share

Category