Al-Kitab Wa Sunnah TV

Al-Kitab Wa Sunnah TV We deal on More High rate platform.

27/02/2026

FAGEN JIN RA'AYI

​Yayin da ake ci gaba da kiran Malamai su shiga fagen siyasa domin bayar da tasu gudunmawar ga al'umma.

Wane Malami ne daga jiharku kuke fatan ganin ya fito takara, koda kuwa ta kujerar Gwamna ce?

​A yanzu haka dai, akalla manyan Malamai biyu zuwa uku sun riga sun amsa kira:

​• Prof. Isa Ali Pantami (Gombe State)
• Dr. Bashir Ahmad Sani (Sokoto State)
• Sheik Ibrahim Khalil (Kano)

​Wane Malami ne kuke ganin zai iya kawo gyara a jiharku?

Address

Gada-biyu Lawal Halilu Road
Gusau

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Al-Kitab Wa Sunnah TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Contact The Business

Send a message to Al-Kitab Wa Sunnah TV:

Share

Category