ANKA TV

ANKA TV Anka TV is a unique television channel that brings history to life, sharing captivating stories from the past, spanning centuries.

From ancient civilizations to modern-day events.

02/03/2026

Sakon Alsheik Adam Albanian Gombe ga alummar Duniya

Allah yajikan ka da rahama Kabir Ibrahim . munyi rashi Muna Mika taaziya GA iyalai
18/01/2026

Allah yajikan ka da rahama Kabir Ibrahim . munyi rashi Muna Mika taaziya GA iyalai

congratulations Abubakar Shanga for ur new appointment .
18/01/2026

congratulations Abubakar Shanga for ur new appointment .

ALLAH YAJIKAN KU DARAHAMA
18/01/2026

ALLAH YAJIKAN KU DARAHAMA

18/01/2026

Allah yajikan su da rahama

18/01/2026

Rundunar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta cika hannun ta da wasu mutune uku da ake zargin su da hannu a kisan wata mata da ‘ya’yanta guda shida a unguwar Dorayi Chiranchi a birnin Kano.
An gudanar da wannan k**a ne sak**akon bincike na sirri bisa umurnin Babban Sufetan ‘Yan Sanda na Kasa, Kayode Egbetokun, k**ar yadda Kakakin ‘Yan Sanda na Jihar, CSP Abdullahi Haruna Kiyawa, ya bayyana a ranar Lahadi.
Rundunar ‘yan Sandan ta ce k**a wadanda ake zargi ya faru ne a karkashin kulawar kwamishinan ‘Yan Sanda na Jihar Kano, Ibrahim Adamu Bakori, yayin wani aikin sirri da ya dauki lokaci tsakanin karfe 10 na dare ranar 17 ga Janairu zuwa karfe 4 na safiyar 18 ga Janairu, 2026.
An bayyana wadanda aka k**a da sunaye k**ar haka:
• Umar Auwalu, 23, dan Unguwar Sabuwar Gandu, wanda ake ganin shine jagoran kungiyar, kuma jikan matar da aka kashe.
• Isyaku Yakubu, Chebe, 40, dan Unguwar Sagagi Quarters.
• Yakubu Abdulaziz, Wawo, 21, dan Unguwar Sabon Gida Sharada.
Binciken farko ya nuna cewa Umar Auwalu ya amsa hannu a laifin, tare da bayyana cewa kungiyar da yake jagoranta ta yi wasu harin tashin hankali a jihar.
Abubuwan da aka samu daga hannun wadanda ake zargi sun hada da Tufafi masu jini da Wayoyin salula guda biyu na wace aka kashe da Adda da sanda da kudi da wasu mak**ai da ake zaton an yi amfani da su wajen kai hari.
Hukumar ‘Yan Sanda ta ce bincike na ci gaba, kuma wadanda ake zargi za a gurfanar da su a gaban kotu bayan kammala binciken. Yayinda ake nuna damuwa kan aukuwar irin wadan nan hare masana na zargin hukumomi da sakaci da kuma karuwar ta'ammuli da miyagun kwayoyin k**ar yadda Ambasada Haifz Aminu Daiba Ya bayyana.
Haka kuma, hukumar ‘yan Sandan ta yaba wa jami’an da s**a gudanar da wannan aikin, tare da godiya ga jama’a bisa hadin kai da goyon baya, tana mai tabbatar da cewa za ta ci gaba da himma wajen kare rayuka da dukiyoyi a fadin jihar Kano.

Happy birthday to you sir Yazeed Aliyu Allah yakara wa rayuwarka albarka Kai mutumin kirkine ga sadaukarwa GA ilmi ga ha...
12/01/2026

Happy birthday to you sir Yazeed Aliyu Allah yakara wa rayuwarka albarka Kai mutumin kirkine ga sadaukarwa GA ilmi ga hakuri Allah ya kawo mata ta gari

innalillahi wa'inna ilaihir raju'un iinnalillahi wa'inna ilaihir raju'un iiinnalillahi wa'inna ilaihir raju'un iiiAllah ...
09/01/2026

innalillahi wa'inna ilaihir raju'un i
innalillahi wa'inna ilaihir raju'un ii
innalillahi wa'inna ilaihir raju'un iii
Allah mai kowa mai komai yayi ma baban mu,malamin mu,kakanmu rasuwa malan LARAI,ya Allah yakar6i ibadar da yayyi da jinyarshi tazamo haske ga kabarinsa yabamu hakuri da juriya na wannan babban rashi damu kayi na babban malami mai taka tsantsan da duniya Allahu akbar... Allah yajikanshi da rahma kasa aljannace makomarshi

A yau litanin 5 ga watan Janairu 2026, Kungiyar Arewa Progress Media ta karrama fitaccen ɗan siyasa, Rt. Hon. Ahmad Usma...
07/01/2026

A yau litanin 5 ga watan Janairu 2026, Kungiyar Arewa Progress Media ta karrama fitaccen ɗan siyasa, Rt. Hon. Ahmad Usman Jaha (Babawo), da lambar yabo a cikin Garin maiduguri a madadin ɗaukacin 'yan jarida daga sassa daban-daban na arewacin Najeriya. Dake cikin kungiyar

Shugaban ƙungiyar, Comr Sani Bello Yusuf yayin gabatar da jawabi, ya bayyana cewa an zaɓi Rt. Hon. Babawo ne bisa la'akari da gudummawar da yake bayarwa wajen cigaban al’umma, musamman a yankin Chibok, Damboa da Gwoza.

Shi ma a nasa jawabin, Rt. Hon. Ahmad Usman Jaha ya bayyana farin cikinsa da godiya, yana mai cewa irin wannan karamci daga matasa masu kishin kasa yana ƙara masa kwarin guiwa. Ya kuma jaddada cewa idan matasa za su ci gaba da irin wannan tunani mai amfani, to babu shakka za a samu ragin zaman banza da zaman kashe wando a tsakanin su.

A ƙarshe, ya yi addu'ar fatan alheri ga dukkan wakilan ƙungiyar da s**a fito daga jihohi daban-daban, yana fatan Allah ya mayar da su gida lafiya.

POLICE PRESS RELEASEGOMBE STATE POLICE COMMANDCP Umar Ahmed Chuso Assumes Duty as the 24th Commissioner of Police, Gombe...
18/12/2025

POLICE PRESS RELEASE
GOMBE STATE POLICE COMMAND

CP Umar Ahmed Chuso Assumes Duty as the 24th Commissioner of Police, Gombe State.

Calls for Public Cooperation and Strengthening of Community-Based Policing.

The Gombe State Police Command wishes to inform the general public that Commissioner of Police Umar Ahmed Chuso, MNIPS, fwc, psc(+), has officially assumed duty as the 24th Commissioner of Police, Gombe State Command.

He takes over from CP Bello Yahaya, psc(+), who has been redeployed by the Inspector-General of Police to the Police Staff College, Jos.

Upon assumption of duty, CP Umar Ahmed Chuso appealed for the sustained cooperation of all stakeholders in order to effectively confront and overcome all forms of crime and other social vices across the State. He emphasized his commitment to strengthening community-based policing as a strategic approach to crime prevention, intelligence-led policing, and improved police-community relations.

The new Commissioner of Police hails from Sokoto South Local Government Area of Sokoto State. He holds a Bachelor of Science degree in Agricultural Economics from the prestigious Ahmadu Bello University, Zaria. He joined the Nigeria Police Force on 10th June, 1994, as a Cadet Assistant Superintendent of Police (ASP) and underwent professional training at the Nigeria Police Academy, Wudil, Kano State.

Throughout his illustrious career, CP Umar Ahmed Chuso has served in several strategic and leadership positions, including:
• Commissioner of Police, Nasarawa State Command (December 2025)
• Deputy Commandant, Police Staff College, Jos (31 July – 9 December 2025)
• Deputy Commissioner of Police, Operations, Kano State Command (2023–2025)
• Deputy Commissioner of Police, CID, Kano State Command (2023)
• Assistant Commissioner of Police, Operations, Delta State Command (2019–2022)
• Pioneer Area Commander, Argungu, Kebbi State (2017–2018)

He has also served in other notable capacities, including CSP Administration, Kebbi State Command; Directing Staff, Police College Kaduna; Divisional Police Officer in Illela, Yauri, Argungu, Bagudo, Unguwar Rimi, Sokoto Central Division, Gwiwa, and Augie. Additionally, he served at the Force Criminal Investigation Department (FCID), Interpol Section, Abuja, among others.

CP Umar Ahmed Chuso has attended several professional courses both locally and internationally, including:

•Citizenship and Leadership Course
• Advanced Detective Course
•Tactical Leadership and Command Course
•Protection of Human Rights Course, Texas Southern University, Houston, USA
•Higher Military Strategy Course, Army War College, Abuja.

He is a Member of the Nigerian Institute of Police Studies (MNIPS).

The Commissioner of Police is an avid reader and likes playing badminton at his leisure time. He is happily married and blessed with children.

CP Umar Ahmed Chuso calls on traditional rulers, community leaders, youth groups, religious organizations, and the entire people of Gombe State to strengthen collaboration with the Police through active participation in community-based policing initiatives, timely sharing of credible information, and collective responsibility for public safety.

He reassures the public of his firm commitment to the protection of lives and property and to the sustenance of peace, harmony, and security across Gombe State.

DSP Buhari Abdullahi
Police Public Relations Officer
For: Commissioner of Police
Gombe State Command.

18th December, 2025

14/12/2025

wadannan yaran yan asalin jahar Gombe ne Suna karban kudi Da wata number a WhatsApp . Mai wayar ta kwana biyu Da aka dauke wayar Suna bi Suna karban kudi kuyi Harada Da su. rundunar Yan Sanda jahar Gombe pls take note. GA number a wasap..08160242509
Amma Idan Ankira ita Ke dagawa sbd karamar Waya Yana hanunta Amma wasap Yana wajen su

An appeal seeking the removal of the Mai-Tangale in Biliri Local Government Area of Gombe State, Malam Danladi Sanusi Ma...
05/12/2025

An appeal seeking the removal of the Mai-Tangale in Biliri Local Government Area of Gombe State, Malam Danladi Sanusi Maiyamba IV, has dismissed.

The court on Friday dismissed the appeal for lack of merit and declared that His Royal Highness, Malam Danladi Sanusi Maiyamba IV is suitable to occupy th throne.

ROYAL NEWS reports that the paramount ruler of Tangale was appointed in 2021 following the death of HRH Dr. Abdu Buba Mausharu.

Address

Gidan Dutsi Housing Estate Near Late Captain Shehu Resident Gusau
Gusau

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when ANKA TV posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share