Arewa Hub

Arewa Hub News | Politics | Entertainment | Lifestyle | Arewa Updates.

Hon. Kareema Abdullahi (Mai Dan Kwali) ta yi kira ga Jam'iyyar ADC da Hukumar INEC mai zaman kanta da su yi mata adalci ...
05/06/2026

Hon. Kareema Abdullahi (Mai Dan Kwali) ta yi kira ga Jam'iyyar ADC da Hukumar INEC mai zaman kanta da su yi mata adalci dangane da zaben fidda gwani na kujerar Majalisar Dokokin Jihar Kaduna da aka gudanar.

Ta bayyana cewa ba a gudanar da zaben cikin adalci da gaskiya ba, inda ta ce an tauye hakkinta kuma ba a yi mata adalci ba a yayin gudanar da tsarin zaben.

Kareema Abdullahi ta bukaci hukumomin da abin ya shafa da su duba korafinta tare da tabbatar da an yi wa kowane dan takara adalci domin kare martabar dimokuradiyya da amincewar al'umma.

Arewa Hub

05/06/2026

Muhimmin Sako Daga Bakin Hon. Hajiya Kareema Abdullahi

Yakamata A Duba Lamarin Nan Domin Ayi Mata Adalci A Matsayinta na Yar Jam'iyar ADC Yar kasa Mai Cikakken Hakke.

INEC Nigeria

Wani yace inda ba don su Sardauna sun gina makarantu, sun kuma bada ilimi kyauta a Arewa ba, da yanzu watakila Madugu ya...
02/06/2026

Wani yace inda ba don su Sardauna sun gina makarantu, sun kuma bada ilimi kyauta a Arewa ba, da yanzu watakila Madugu yana achaba a Onitsha

Allah Ka jikan su Sardauna

02/06/2026

Innalillahi Wa'inna Ilaihi Rajuun 😥

02/06/2026

Hadiza koko ta nunawa Duniya Receipt na fake Alert ⚠️ datai mata akwai....see more

31/05/2026

😂😂

28/05/2026

😀😀

Address

Gusau
812103

Website

Alerts

Be the first to know and let us send you an email when Arewa Hub posts news and promotions. Your email address will not be used for any other purpose, and you can unsubscribe at any time.

Share