02/07/2025
WANNAN LABARIN GASKIYANE. Read on;
Wata budurwace kullum in zata dawo daga Makarantar dare setayi yanke tabi hanya mafi kusa dan zuwa gida .hanyar ta kasance me duhu kuma shuru da sabbin ginegine wanda ba'a gamasu ba, tana cikin tafiya . Ta hangi wani mutum A tsaye k**an yana jiran wani. Tayi mugun tsorota 🥺Amma seta k**a addu'a tace 👉 Allah Kafutar dani hanyar Nan lafiya 🙏 . Amen."
Tacigaba da tafiya har taje tawuce mutumin. bayan ta isa gida Da wannan daren takunna kallon gidan television Na labarai
Taga wannan mutumin da Tawuce Ya yiwa wata feyde sannan yakashe wata budurwa .
Yan sanda sunacewa mutumin yace musu wata budurwa ta wuce mintina 10 da s**a gabata.
S**a tambaye shi miyasa be kashetaba
Yace Akoi wani mutumi Atare Da ita
Allah ka kasance taredamu Acikin tafiyar mu🙏. Munsanda bamai ganinka Allah Amma kana tareda mu Aduk inda muke. Kashi 95% Na mutane zasu karanta suwuce
, amma iya mutum 5% Da zasu karanta & share it to 5 different Facebook groups .
In sha Allahu bazakaji kunyaba duniya da lahira ..Sorry hannunda be zabi Allah Yarufamasa asiriba!
Inhar kayi imani cewa Allah zeiya kareka aduk halinda kkciki ? Ka rubuta 👉 alhamdu lilah?
Share 5
different Facebook groups like page
🔥♥️🔥♥️🔥♥️🔥
Ïtz Däñ Gãskë